منتدى دير الزور
عزيزي الزائر الكريم .. زيارتك لنا أسعدتنا كثيراً .. و لكن لن تكتمل سعادتنا إلا بانضمامك لأسرتنا .. لذا نرجوا منك الضغط على زر التسجيل التالي من فضلك
واملىء حقول التسجيل ،ملاحة ضع بريد صحيحا لتفعيل عضويتك من بريدك الشخصي
بعد التسجيل تصلك رسالة بريدية على بريدك الشخصي تجد فيها تعليمات تفعيل العضوية
وشكرا
مع تحيات ادارة منتديات دير الزور
منتدى دير الزور
عزيزي الزائر الكريم .. زيارتك لنا أسعدتنا كثيراً .. و لكن لن تكتمل سعادتنا إلا بانضمامك لأسرتنا .. لذا نرجوا منك الضغط على زر التسجيل التالي من فضلك
واملىء حقول التسجيل ،ملاحة ضع بريد صحيحا لتفعيل عضويتك من بريدك الشخصي
بعد التسجيل تصلك رسالة بريدية على بريدك الشخصي تجد فيها تعليمات تفعيل العضوية
وشكرا
مع تحيات ادارة منتديات دير الزور
منتدى دير الزور
هل تريد التفاعل مع هذه المساهمة؟ كل ما عليك هو إنشاء حساب جديد ببضع خطوات أو تسجيل الدخول للمتابعة.


لا للظلم لا لسرقة أحلام الشعب السوري لا لسرقة خيرات الشعب السوري لا لسرقة عرق الشعب السوري لا لسرقة دماء الشعب السوري لا لحكم الأسرة الواحدة لا لآل الأسد الحرية لشعبنا العظيم و النصر لثورتنا المجيدة المصدر : منتديات دير الزور: https://2et2.yoo7.com
 
الرئيسيةمجلة الديرأحدث الصورالتسجيلدخولمجلة الديرزخرف نيمك الخاص بالفيس بوكأضف موقع

مساحة اعلانية
مساحة اعلانية Check Google Page Rank منتديات دير الزور 3 بيج رنك

 

 مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية

اذهب الى الأسفل 
+2
انور الصالح
ديري نشمي
6 مشترك
كاتب الموضوعرسالة
ديري نشمي
ديري مبدع
ديري مبدع
ديري نشمي


الساعة :
دعاء
ذكر
عدد المساهمات : 474
نقاط : 944
التقيم : 4
وسام وسام : مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Tmqn3
تاريخ الميلاد : 10/05/1991
تاريخ التسجيل : 29/04/2012
العمر : 32

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Empty
مُساهمةموضوع: مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية   مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالخميس يونيو 21, 2012 12:27 pm

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية


الشيخ / عبدالله بن محمد الغنيمان
أضيفت في: 31 - 3 - 2012
عدد الزيارات: 916
المصدر:كتاب

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية
نوع الملف: PDF
الحجم: 4.84 MB
حفظ : اضغط هنا

الرجوع الى أعلى الصفحة اذهب الى الأسفل
ديري نشمي
ديري مبدع
ديري مبدع
ديري نشمي


الساعة :
دعاء
ذكر
عدد المساهمات : 474
نقاط : 944
التقيم : 4
وسام وسام : مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Tmqn3
تاريخ الميلاد : 10/05/1991
تاريخ التسجيل : 29/04/2012
العمر : 32

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Empty
مُساهمةموضوع: رد: مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية   مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالخميس يونيو 21, 2012 12:28 pm


TAFARKIN SUNNAH
TATTAUNAWA TA RUWAN SANYI TSAKANIN
IBNU TAIMIYYAH DA ‘YAN SHI’AR ZAMANINSA
Wanda Ya Taqaita Shi A Larabce
SHEIKH ABDALLAH AL-GUNAIMAN
FASSARA DA YAXAWA
CIBIYAR AHLUL-BAITI DA SAHABBAI TA NAJERIYA
97, Titin Ahmadu Bello, Sokoto, Najeriya
www.ahlulbaity.com d
QUMSHIYA
Gabatarwar Cibiyar Ahlul-Baiti Da Sahabbai.............................................. 1
Rayuwar Ibnu Taimiyyah............................................................................. 10
Wane Ne Ibnu Taimiyyah?........................................................................... 10
Asalinsa......................................................................................................... 10
Tashinsa Da Iliminsa..................................................................................... 11
Mujaddadi Ibnu Taimiyyah .......................................................................... 11
Jarabawar Da Ibnu Taimiyyah Ya Gamu Da Ita........................................... 12
Rasuwarsa...................................................................................................... 13
Littafan Da Aka Duba Don Ba Da Tarihinsa................................................ 13
Gabatarwar Sheikh Gunaiman Wanda Ya Taqaita Littafin.......................... 16
0.1 Gabatarwar Ibnu Taimiyyah.................................................................... 18
Zango Na Xaya: ‘Yan Shi’ah Da Aqidunsu................................................. 22
1.0 Malamai Ku Bayyana Gaskiya................................................................. 22
1.1 Zumuntar Shi’ah Da Yahudawa Da Nasara............................................. 24
1.1.2 Jadawalin Zumuntar Shi’anci Da Yahudanci........................................ 26
1.2 Mafarin Sunan ‘Yan Shi’ah “Rafilah”...................................................... 28
1.3 Wautar ‘Yan Shi’ah................................................................................... 29
1.4 Shaidar Malamai A Kan ‘Yan Shi’ah........................................................ 36
1.5 Wai Imamah Ita Ce Tushen Addini.......................................................... 41
1.6 Wane Shugabanci Ne Ya Fi?.................................................................... 43
1.7 Tsakanin Shi’anci Da Sufanci.................................................................... 49
1.8 Zancen Khadir Da Ilyasu:........................................................................... 49
1.9 Mu Koma Kan Maganar Imamah:.............................................................. 49
1.10 Asalin Addini A Wurin ‘Yan-Sha-Biyu................................................... 50 e
1.11 Takin Saqar ‘Yan Shi’ah........................................................................ 51
1.12 Daga Gani Sai Kai Ya Kumbura?!......................................................... 52
1.13 Shugabanci Ba Ya Cikin Rukunan Addini............................................. 53
1.14 Ina Nassin Yake?.................................................................................... 56
1.15 Zaven Siddiqu Nassi Ne Ko Shawara?.................................................. 56
1.16 Halifofi Shiryayyu.................................................................................. 59
2.0 Zango Na Biyu: Dalilan Wajabcin
Imamiyyah!..................................................................................................... 64
2.1 Wannan Da Wannan Suna Da Banbanci.................................................. 85
2.2 Wai Imamansu Ba Su Kuskure!............................................................... 87
2.3 Adadin Imamai......................................................................................... 92
2.4 Wace Mubaya’a Ce Ingantatta?................................................................ 92
2.5 Mazhaba Da Qiyasi................................................................................... 92
2.6 Wai ‘Yan Shi’ah Ne Kawai Za Su Shiga Aljanna!................................... 95
2.7 Maganar Wofi: Wai Su Kaxai Ke Da Tabbacin Suna Kan Gaskiya!....... 101
2.7 Wai Sun Karvo Mazhabarsu Daga Ma’asumai......................................... 106
2.7.1 Imami Na Farko: Sayyidina Ali Raliyallahu Anhu: .............................. 106
2.7.2 Hasan Da Husaini:................................................................................... 108
2.7.3 Zainul Abidina Da Baqir Da Sadiq:........................................................ 110
2.7.4 Musa Xan Ja’afar:.................................................................................... 112
2.7.5 Ali Ar-Ridha:........................................................................................... 113
2.7.6 Muhammadu Al-Jawad:........................................................................... 114
2.7.7 Ali Al-Hadi:............................................................................................. 116
2.7.8 Hasan Xan Muhammad Al-Askari:......................................................... 117
2.7.9 Muhammad Xan Hassan (Mahadi-Na-Voye):......................................... 118
2.7.10 Hadisin Mahadi:.................................................................................... 119 f
2.8 Wai Imamai Sha Biyu Sun Fi Kowa!:........................................................ 120
2.9 Malaman Sunnah Sun Fi Qarfin Zargi:...................................................... 123
2.9.1 Malaman Sunnah Ba Su Ta’assubanci:................................................... 124
2.9.2 Addu’a Ga Halifofi Cikin Huxuba:......................................................... 126
2.9.3 Shafar Qafa Wajen Arwalla:................................................................... 127
2.9.4 Mutu’ar Hajji Da Ta Aure:...................................................................... 128
2.9.5 Ba A Cin Gadon Annabawa:................................................................... 129
2.9.6 Fatima Ta Nemi Gonar Fadak:................................................................ 131
2.9.7 Wai Don Me Aka Ce Da Abubakar “Siddiqu”?:..................................... 136
2.9.8 Abubakar Halifan Manzo:....................................................................... 137
2.9.9 Wai Don Me Aka Ce Da Umar “Faruqu”?:............................................. 140
2.9.10 A’isha Uwar Muminai:.......................................................................... 142
2.9.11 Ina Laifin Nana A’isha?:........................................................................ 143
2.9.12 Suna Jin Haushin A Kira Ta “Uwar Muminai”:..................................... 150
2.9.13 Sukar ‘Yan Shi’ah Ga Mu’awiyah:........................................................ 152
2.9.14 ‘Yan Shi’ah Sun Tsani Mu’awiyah:...................................................... 155
2.9.16 Khalidu Xan Walidu “Takobin Allah”:................................................. 161
2.9.17 ‘Yan Shi’ah Suna Kariyar Murtaddai:................................................... 163
2.9.18 Wai Iblisu Ma Ya Fi Mu’awiyah.. Inji Shi!:......................................... 167
2.9.19 Yazidu Ya Zama Sarki, Husaini Ya Samu Shahada:............................. 170
2.9.20 Yazidu Bai Cancanci La’anta Ba:......................................................... 175
2.10 Garin Neman Qiba An Samo Rama:........................................................ 180
2.11 Na Gaba Ya Yi Gaba:............................................................................... 183
2.12 Hadisin Mayafi Ba Hujja Ba Ne:.............................................................. 186
2.13 Tilas Mai Hawan Ruwa Ya Yi Babban Masaki:....................................... 188 g
2.14 Ayar: ١٩ :اl©¨§¦¥¤£m:...................... 188
2.15 Hadisin Wasiyya Qagagge Ne: ............................................................... 189
2.16 Bai Isa Kayan Gabas Ba:......................................................................... 190
2.17 Siddiqai Basu Qidayuwa: ....................................................................... 191
2.18 Ba Aliyu Ne Farau Ba: .......................................................................... 192
2.19 Fixar Hadisin Amru Xan Maimun: ....................................................... 193
2.20 Mafi Yawan Hadisansu Na Qarya Ne: .................................................. 196
2.21 Yamutsa Hazon Hadisin Ranar Shura: .................................................. 200
2.22 Wata Sabuwar Tatsuniya Tasu: ............................................................. 208
2.23 Bajini Xan Bajini Xan’uwan Bajini: ..................................................... 209
2.24 Son Ali Da Sauran Sahabbai Duk Wajibi Ne:........................................ 210
2.25 Son Aliyu Bai Isa Shinge: ...................................................................... 210
2.26 Hadisan Gizo Da Qoqi: .......................................................................... 212
2.27 Sun Mayar Da Sahabbai Dalga: ............................................................. 213
2.28 Tawali’u Ne Ba Rashin Cancanta Ba: ................................................... 215
2.29 Abu Ne Daga Allah: ............................................................................... 216
2.30 Halifa Abubakar Bai Damu Ba: ............................................................. 217
2.31 Tsananin Tsoron Allah Ne: .................................................................... 218
2.32 Ja Da Baya Ba Tsoro Ba: ....................................................................... 218
2.33 Wani Jihadin Ne Ya Tsayar Da Siddiqu: ............................................... 219
2.34 Ba Rashin Yarda Ba Ne: ........................................................................ 220
2.35 Siddiqu Ba Jahili Ba Ne: ....................................................................... 223
2.36 Aliyu Mai Wuta Aljihu: ......................................................................... 223
2.37 Barewa Ba Ta Gudu Xanta Ya Yi Rarrafe: ........................................... 224
2.38 Mafi Yawan Mutanen Kufa Jahilai Ne: ................................................. 226 h
2.39 Girma Ya Kai !: ..................................................................................... 227
2.40 Ba Dai A Madina Ba: ............................................................................ 228
2.41 Akwai Abin Da Siddiqu Ya Gani: ......................................................... 229
2.42 Gadon Fatima Da Laqabin “Halifa”: ..................................................... 233
2.43 Ya Kuma Dira A Kan Umar: ................................................................. 234
2.44 Sayyidina Umar: Mai Gani Da Hasken Allah: ...................................... 237
2.45 Halifa Umar Ba Azzalumi Ba Ne: ......................................................... 241
2.46 Gargaxi Ne Ba Haddi Ba: ...................................................................... 244
2.47 Allah Ne Kawai Ba Ya Mantuwa Ba Ya Kure: ..................................... 244
2.48 Halifa Umar Ba Jahili Ba Ne: ................................................................ 245
2. 49 Wannan Shi Ne Halin Bayin Allah Na Gari: ........................................ 247
2. 50 Halifa Umar Bai Jahilci Haddin Shan Giya Ba: ................................... 248
2.51 Ba Ta San Zina Haramun Ce Ba.: ........................................................ 249
2.52 Annabi Sulaimana Ne Ba Halifa Umar Ba: .......................................... 250
2.53 Ra’ayin Shiryayyaun Halifofi Ne: ........................................................ 251
2.54 Ijtihadi Ne Wannan: .............................................................................. 252
2.55 Ra’ayin Sahabbai Hujja Ne: .................................................................. 253
2.56 Shawara Ba Laifi Ba Ce.: ...................................................................... 254
2.57 Xan Shi’ar Ya Dira A Kan Usman: ....................................................... 266
2.58 Mu Zuba Zuwa: ..................................................................................... 273
2.59 Maganar Shaharastani Ba Hujja Ce Ba.: ................................................ 291
2.60 ‘Yan Shi’ah Na Taimakon Kafirai A Kan Musulmi: ............................ 308
3.0 Zango Na Uku: Dalilai Na Hankali: ........................................................ 315
3.1 Wai Allah Ne Ya Naxa Ali!: ................................................................... 336
3.2 Wane Nassi Ne Ke Iya Samuwa?: ........................................................... 339 l
6.2 Yawan Ibadarsa: ...................................................................................... 465
6.3 Fifikonsa A Fagen Ilimi: ......................................................................... 469
6.4 Kaifin Basirarsa: ...................................................................................... 471
6.4.1 Malam Zurqe Bai Ko San Hadisi Ba: .................................................. 472
6.4.2 Wai Ali Ne Ya Qaga Ilimin Nahawu!: ................................................. 473
6.4.3 Fiqihun Ali: ........................................................................................... 473
6.5 Jaruntakar Ali Ba Dalili Ce A Nan Ba: .................................................... 473
6.5.1 Ba Don Ali Ne Kawai Aka Ci Badar Ba!: ............................................. 477
6.5.2 Kuma Wai A Hannunsa Ne Aka Ci Nasara A Uhudu: .......................... 477
6.5.3 Ali A Yaqin Taron Dangi (Ahzab): ....................................................... 480
6.5.4 Gudunmawar Ali A Yaqin Banun-Nadhir: ............................................ 482
6.5.5 Malam Zurqe Ya Sake Fesa Ta: ............................................................ 483
6.5.6 Gudunmawar Ali A Yaqin Banul-Musxalaq: ........................................ 484
6.5.7 Ali A Ranar Haibara: .............................................................................. 484
6.5.8 Ali A Yaqin Hunainu: ............................................................................. 485
6.6 Kuma Wai, Ali Ya San Gaibi: .................................................................... 486
6.7 Ana Karva Addu’ar Ali: .............................................................................. 488
6.8 Wata Hujjar Banza : .................................................................................... 489
6.9 Wai Ali Ya Yi Yaqi Da Aljannu! : .............................................................. 490
6.10 Rana Ta Sake Hudowa Saboda Ali!: ......................................................... 491
6.11 Wata Kuma Mu’ujizar Sayyidina Ali!: ..................................................... 492
6.12 Ali Bai Buqatar Irin Wannan Al’amara: ................................................... 493 m
7.0 Zango Na Bakwai: Dalilan Shugabancin Sauran Imamai Cikon Sha Biyu:
495
7.1 Samun Nassi A Kansa: ............................................................................... 495
7.2 Samuwar Ma’asumai A Kowane Zamani: ................................................. 498
7.3 Darajojin Imamai Goma Sha Biyu: ............................................................ 499
8.0 Zango Na Takwas: Ayubban Sauran Halifofi, InJi Shi: ............................ 500
8.1 Wai Abubakar Ba Shi Da Lafiya: ............................................................... 501
8.2 Wai Mubaya’ar Abubakar Ba Ta Yi Ba: .................................................... 504
8.3 Wai Halifofi Uku Jahilai Ne!: ..................................................................... 505
8.4 Kuma Wai Halifofi Sun Yi Abin Kunya!: ................................................... 505
8.5 Wai Halifofi Uku Sun Bauta Ma Gumaka: .................................................. 506
8.6 Wai Abubakar Ya Nemi Yin Murabus: ........................................................ 507
8.7 Kuma Wai Abubakar Ya Yi Nadama!: ......................................................... 507
8.8 Wai Abubakar Ya Faxa Gidan Fatima Ba Sallama!: ..................................... 508
8.9 Wai Halifofi Sun Fice Daga Rundunar Usamatu!: ........................................ 509
8.10 Wai Abubakar Bai Tava Jagoranci A Zamanin Manzon Allah Ba!: ........... 510
8.11 Wai Manzon Allah Ya Tuve Abubakar Daga Amirul Hajji!: ...................... 510
8.12 Kuma Wai Umar Bai Iya Hukunci Ba!: ....................................................... 512
8.13 Wai Umar Ya Qago Sallar Asham: .............................................................. 513
8.14 Wai Musulmi Sun Haxu A Kan Kashe Halifa Usman!: ............................... 514
9.0 Zango Na Tara: Rashin Cancantar Abubakar Ga Halifanci A Wurinsu:.........
516
9.1 Rashin Samun Ijma’i A Kansa: ....................................................................... 516
9.2 ‘Yan Shi’ah Ba Su Yarda Da Ijma’i Ba :.......................................................... 519
9.3 Wai Kuma Al’umma Ba Ta Haxu Kan Abubakar Ba!: ................................... 520
9.4 Wata Suka Ga Ijma’i: ....................................................................................... 521 n
9.5 Kuma Wai Zaven Abubakar Ya Sava Ma Nassi: ............................................. 522
9.6 Suka Ga Hadisin Koyi Da Abubakar Da Umar: ......................................... 522
9.7 Wai Hijirarsa Tare Da Annabi Ba Daraja Ba Ce! : ..................................... 524
9.8 Gaba Ta Koma Baya: .................................................................................. 531
9.9 Babu Shakka Abubakar Ya Damu: ............................................................. 534
9.10 Abubakar Ne Dai Ayar Ke Nufi: .............................................................. 537
9.11 Shi Wannan Ayar Ke Nufi: ....................................................................... 538
9.12 Abubakar Da Manzon Allah A Ranar Badar: ............................................ 542
9.13 Abubakar Ya Yi Hidimar Manzo Da Dukiyarsa: ....................................... 544
9.14 Abubakar Xin Ne Dai Liman: ..................................................................... 547
9.15 Darajojin Abubakar A Cikin Hadissai: ....................................................... 549 4
hannu don ba su son Alin. Suna son su shafa masa kashin kaji.
Amma mafi yawan musulmi sun san qarya vangaroran biyu ke yi.
1
Kasancewar Malam Sa’alabi na cikin malaman da ke amsa sunan
Sunnah kawai bai isa hujja akan karva duk maganarsa ko da kuwa
tana zancen darajar halifa Abubakar ne, sai fa in an tabbatar da
ingancinta. Kamar dai xan Shi’ar yana son ne ya ce, ga wani
malami nan daga cikinku na kafa muku hujja da shi, don ya faxi
abin da ya zo daidai da ra’ayina. To, ai Ahlus-Sunnah gaskiya
suke bi ba malamai ba. To, ta ya ya ruwayar fataken dare, mai
maqoshin kolo a ruwaya, wanda ke yaki-halas yaki-haram; da
sahihi da la’ifi duk hajarsa ce take zama hujja a kanmu?
2
Kasancewar ana samun qarya da gaskiya da yawa a cikin
riwayoyi, ya sa dole a koma ga ma’abuta ilimin hadisi, a
matsayinsu na rariya uwar tata a fagen, don a rarrabe tsakanin
garin taba da na gero. Kamar yadda ake komawa ga malaman
Nahawu don banbancewa a tsakanin Nahawun larabawa da na
Ajamawa. Da kuma yadda ake komawa ga malaman Lugga, don
tantance abin da yake mallakar luggar da wanda ba mallakarta
ba. Da kuma yadda ake tuntuvar malaman waqa da na Xibbu akan
abin da ya shafe su. Kowane “Allazi” daga cikin ilimi, da nashi
“Amanu” da aka san shi da shi. Wani ko “kafaru” ake samu gare
shi. To, malaman Hadisi su ne mafiya girman daraja a kan sauran
malamai. Su ne kuma mafiya gaskiya da xaukakar matsayi, da
kishin addini.
3
Gaba xayan qungiyoyin musulunci sun yarda da cewa, duk wanda
ya yi imani da Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama wajibi
ne ya yi wa hakan rakiya da tsare dokoki. Idan kuwa ba haka ba,
gobe lahira kashinsa ya bushe Annabi na ji na gani. Akwai daga
cikin Shi’ah ‘yan sha biyu da ke cewa, da zaran mutum ya so
sayyidina Ali Raliyallahu Anhu a zuci to, yana iya aikata duk abin
da ya ga dama don ya fi qarfin zunubi. A kan haka kenan, babu
wata buqata ta samun wani shugaba ma’asumi a yau, don samun
wata falala, domin son da suke ma Ali Raliyallahu Anhu a
cewarsu, ya ishe su shinge.
4
A cikin lumana, Ibnu Taimiyyah ya warware duk shubhohin da malaman
Shi’ah ke kafa hujja da su. Babu zagi babu cin mutunci. Duba waxannan maganganun
nasa alal misali:
Da Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam ya yi nufin naxa Ali
Raliyallahu Anhu a matsayin Yarima mai jiran gado, waxannan

1
Shafi na 145
2
Shafi na 371
3
Shafi na 358
4
Shafi na 51 5
Sahabbai uku ba zasu musa masa ba. Da kuma qaddarar Allah za
ta sa su yi masa musu, da sauran Sahabbai sun shawo kansu. Don
gaba xayansu ba su saba da savawa ko bari a sava wa umurnin
Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ba. Ba ka ganin aqalla
kashi xaya cikin uku na musulmi sun tallafa ma Ali a wajen yaqar
da ya yi ma Mu’awiyah alhalin ba shi da wani nassi da ya sa shi
yin haka? Ya kake zato da Ali na da nassi na zama halifa tun
farko, amma waxancan suka amshe masa? Nawa ne daga cikin
Sahabbai za su mara masa baya a wannan hali?
1
Idan ‘yan Shi’ah suka ce, Ali Raliyallahu Anhu bai tava sujada ga
gunki ba, saboda ya karvi musulunci tun bai balaga ba. Kuma
haka bayan ya musuluntar ma bai yi ba, tunda musulmi ne. Sai mu
ce ma su, ai babu wani abin alfahari a cikin wannan. Tunda
kowane musulmi haka yake. Da ma shari’a ba ta hau kan yaro ba,
balle. Idan kuwa suka ce: A’a, ba muna magana ne a kan bayan
musuluntarsa ba, muna yi ne kan kafin haka. To, sai mu ce masu:
Wannan kuma sanin gaibu sai Allah. Mu dai ba mu san wannan
magana ba. Kuma shi xan Shi’ar da ke faxar wannan magana ba
ya daga cikin mutanen da ake shiga xaka da zancensu.
2
Mun yafe wa xan Shi’ar qaryar ijma’i da ya yi. Muna so ya
tabbatar mana da maganar ta hanya xaya ingantancciya. Domin
wadda Sa’alabi ya ambata mai rauni ce. A cikinta akwai mazajen
da ba a yarda da su ba. Balle daxa wanda xan magazili ya riwaito,
wanda shi rauninsa ya vaci matuqa. Hadissan da ya tattara a cikin
littafinsa, ko kurtu a makarantar ilimin hadisi ya san cewa
qaryayyaki ne kawai aka kitsa. To, isnadin nan guda xaya rak
ingantacce da muke nema gare shi muna son ya qunshe wannan
magana da waccan.
3
Shi dai Ibnu Taimiyyah bai tsayar da martaninsa kawai ga wannan xan taliki
da yake tattaunawa da shi ba. A’a, ya fuskanci addinin Shi’ar ne ga baki xayansa ya
kai masa hari da makaman hujjoji. Saurari abin da yake cewa:
Duk da yake shi wannan xan Shi’ar sawun varawo ne ya taka; ko
da aka haife shi shehunansa sun riga sun yamutsa hazo a fagen
tarihin musulunci. Shi kuma da ya zo sai kawai ya hau ba tare da
ya tankaxe ya rairaye ba, balle ya kai ga tsagwaron gaskiyar da
ma'abuta ilimi manya da qanana suka sani a yanke.
4
Mawallafin ya kasance a cikin hattara sosai game da qarairayin da aka jingina
ga Ali don a bajintar da shi. A irin waxannan wurare in babu cikakkiyar hattara sai a

1
Shafi na 508-509
2
Shafi na 383
3
Shafi na 350
4
Shafi na 510 6
shiga rigar mutuncin Alin, wanda kuma ba shi ne manufa ba. Yi nazarin in da yake
cewa:
Amma cewar da xan Shi’ar yayi Ali Raliyallahu Anhu bai tava
bugun wani abu da takobinsa ba face ya gama da shi. Ba mu da
masaniya akan ingancin wannan magana ko rashin ingancinta.
Babu wata riwaya ingantatta a hannunmu da za mu iya rosa
wannan da ita. Amma da za’a sami wani mutum shi kuma ya ce
Khalidu ne da Zubairu da Bara’u xan Malik da Abu Dujanata da
Abu Xalhata da makamantansu waxanda ba su tava bugun wani
abu da takobinsu ba face sun gama da shi, ka ga an yi kunnen doki
kenan. Musamman da yake kasancewar irin su Khalidu xin, da shi
Bara’u mafi shahara da wannan irin jaruntaka kamar yadda
masana tarihi za su iya faxa. Don kuwa har an riwaito cewa,
Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama ya ce: “Khalidu wani takobi
ne daga cikin takubban Allah, wanda Allah ya zare a kan
mushrikai”.
Babu wanda zai ji wani qaiqayi ko ya yi wani kokwanto, idan aka
ce, wanda Manzon Allah ya siffanta da kasancewa takobin Allah,
ba ya saran abu face ya gama da shi. Aka kuma taras da cewa
Khalidun nan ya kashe kafirai ba adadi a fagen fama. Kuma har
ya koma ga Allah bai tava gudu daga wurin yaqi ba. Wannan
magana ta fi qanshin gaskiya, da an jingina ta gare shi.
1
Ka ga a nan ya yi qoqarin fidda kansa ga abin da babu da tabbaci a cikinsa. A
wurare da dama zaka iske ya yi irin wannan. Kamar in da mawallafin wancan littafin
ya ce, wai Abubakar ya nemi a yi ma sa murabus, kuma wai, wannan ya nuna daman
can shi bai cancanta ba. Sai Ibnu Taimiyyah ya ce:
Kamata ya yi marubucin ya bayyana ingancin wannan magana.
Idan kuwa ba zai iya ba, to ya sani ba duk abin da aka riwaito ne
gaskiya ba. Kuma saqar duk da aka kitsa a kan zance da bai
inganta ba, ita ma hakan.
Abu na biyu: Idan ta tabbata cewa, Abubakar Raliyallahu Anhu ya
faxi wannan magana, babu mai ikon ce masa don me? Domin
kuwa babu wani dalili da zai hana a yi masa murabus xin matuqar
ya nemi hakan don wani dalili na qashin kansa. Mu dai ba mu da
wata masaniya a kan ya nemi murabus ko bai nema ba, balle mu
ga wurin vata lokaci a kan wannan batu.
2
Mawallafin ya wofintar da jimillar hajar ta ‘yan-sha-biyu, mafi yawan lokuta a
cikin ruwan sanyi. Amma ya kan xan tsananta harshe a wani wurin. Kamar in da yake
cewa:
A kan haka ne jahilcinsu da zaluncinsu suka gagari yawun
alqalami siffantawa. Domin sun kasance suna godogo da

1
Shafi na 475
2
Shafi na 506 7
riwayoyin qarya da ruxaxxun lafuzza
الرجوع الى أعلى الصفحة اذهب الى الأسفل
ديري نشمي
ديري مبدع
ديري مبدع
ديري نشمي


الساعة :
دعاء
ذكر
عدد المساهمات : 474
نقاط : 944
التقيم : 4
وسام وسام : مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Tmqn3
تاريخ الميلاد : 10/05/1991
تاريخ التسجيل : 29/04/2012
العمر : 32

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Empty
مُساهمةموضوع: رد: مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية   مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالخميس يونيو 21, 2012 12:30 pm

c
Babban kifi, babbar gora
Bigi sai Bigi, babba sai manya
Minhaju Gari, babban kundi
Ilimi a ciki gayya-gayya
Tattaunawa ta ruwan sanyi
A cikinta da ba kama-karya
Xan Taimiyyah a bayaninsa
Ya yi ta yana sa-in-sanya
Hujjojin Shi’ah ya rorrosa
A cikinsu gaba xaya ba qwaya
Da ya bayyana Shubhohi ne duk
Kuma ba su gira ko an shanya
Center a yaba ma ta tilas ne
Da ta fassara aikin tas sanya
A daka, a dafa, a saka kwanna
Kowa ya ci yara har manya
Aliyu Rufa’i Gusau d
QUMSHIYA
Gabatarwar Cibiyar Ahlul-Baiti Da Sahabbai.............................................. 1
Rayuwar Ibnu Taimiyyah............................................................................. 10
Wane Ne Ibnu Taimiyyah?........................................................................... 10
Asalinsa......................................................................................................... 10
Tashinsa Da Iliminsa..................................................................................... 11
Mujaddadi Ibnu Taimiyyah .......................................................................... 11
Jarabawar Da Ibnu Taimiyyah Ya Gamu Da Ita........................................... 12
Rasuwarsa...................................................................................................... 13
Littafan Da Aka Duba Don Ba Da Tarihinsa................................................ 13
Gabatarwar Sheikh Gunaiman Wanda Ya Taqaita Littafin.......................... 16
0.1 Gabatarwar Ibnu Taimiyyah.................................................................... 18
Zango Na Xaya: ‘Yan Shi’ah Da Aqidunsu................................................. 22
1.0 Malamai Ku Bayyana Gaskiya................................................................. 22
1.1 Zumuntar Shi’ah Da Yahudawa Da Nasara............................................. 24
1.1.2 Jadawalin Zumuntar Shi’anci Da Yahudanci........................................ 26
1.2 Mafarin Sunan ‘Yan Shi’ah “Rafilah”...................................................... 28
1.3 Wautar ‘Yan Shi’ah................................................................................... 29
1.4 Shaidar Malamai A Kan ‘Yan Shi’ah........................................................ 36
1.5 Wai Imamah Ita Ce Tushen Addini.......................................................... 41
1.6 Wane Shugabanci Ne Ya Fi?.................................................................... 43
1.7 Tsakanin Shi’anci Da Sufanci.................................................................... 49
1.8 Zancen Khadir Da Ilyasu:........................................................................... 49
1.9 Mu Koma Kan Maganar Imamah:.............................................................. 49
1.10 Asalin Addini A Wurin ‘Yan-Sha-Biyu................................................... 50 e
1.11 Takin Saqar ‘Yan Shi’ah........................................................................ 51
1.12 Daga Gani Sai Kai Ya Kumbura?!......................................................... 52
1.13 Shugabanci Ba Ya Cikin Rukunan Addini............................................. 53
1.14 Ina Nassin Yake?.................................................................................... 56
1.15 Zaven Siddiqu Nassi Ne Ko Shawara?.................................................. 56
1.16 Halifofi Shiryayyu.................................................................................. 59
2.0 Zango Na Biyu: Dalilan Wajabcin
Imamiyyah!..................................................................................................... 64
2.1 Wannan Da Wannan Suna Da Banbanci.................................................. 85
2.2 Wai Imamansu Ba Su Kuskure!............................................................... 87
2.3 Adadin Imamai......................................................................................... 92
2.4 Wace Mubaya’a Ce Ingantatta?................................................................ 92
2.5 Mazhaba Da Qiyasi................................................................................... 92
2.6 Wai ‘Yan Shi’ah Ne Kawai Za Su Shiga Aljanna!................................... 95
2.7 Maganar Wofi: Wai Su Kaxai Ke Da Tabbacin Suna Kan Gaskiya!....... 101
2.7 Wai Sun Karvo Mazhabarsu Daga Ma’asumai......................................... 106
2.7.1 Imami Na Farko: Sayyidina Ali Raliyallahu Anhu: .............................. 106
2.7.2 Hasan Da Husaini:................................................................................... 108
2.7.3 Zainul Abidina Da Baqir Da Sadiq:........................................................ 110
2.7.4 Musa Xan Ja’afar:.................................................................................... 112
2.7.5 Ali Ar-Ridha:........................................................................................... 113
2.7.6 Muhammadu Al-Jawad:........................................................................... 114
2.7.7 Ali Al-Hadi:............................................................................................. 116
2.7.8 Hasan Xan Muhammad Al-Askari:......................................................... 117
2.7.9 Muhammad Xan Hassan (Mahadi-Na-Voye):......................................... 118
2.7.10 Hadisin Mahadi:.................................................................................... 119 f
2.8 Wai Imamai Sha Biyu Sun Fi Kowa!:........................................................ 120
2.9 Malaman Sunnah Sun Fi Qarfin Zargi:...................................................... 123
2.9.1 Malaman Sunnah Ba Su Ta’assubanci:................................................... 124
2.9.2 Addu’a Ga Halifofi Cikin Huxuba:......................................................... 126
2.9.3 Shafar Qafa Wajen Arwalla:................................................................... 127
2.9.4 Mutu’ar Hajji Da Ta Aure:...................................................................... 128
2.9.5 Ba A Cin Gadon Annabawa:................................................................... 129
2.9.6 Fatima Ta Nemi Gonar Fadak:................................................................ 131
2.9.7 Wai Don Me Aka Ce Da Abubakar “Siddiqu”?:..................................... 136
2.9.8 Abubakar Halifan Manzo:....................................................................... 137
2.9.9 Wai Don Me Aka Ce Da Umar “Faruqu”?:............................................. 140
2.9.10 A’isha Uwar Muminai:.......................................................................... 142
2.9.11 Ina Laifin Nana A’isha?:........................................................................ 143
2.9.12 Suna Jin Haushin A Kira Ta “Uwar Muminai”:..................................... 150
2.9.13 Sukar ‘Yan Shi’ah Ga Mu’awiyah:........................................................ 152
2.9.14 ‘Yan Shi’ah Sun Tsani Mu’awiyah:...................................................... 155
2.9.16 Khalidu Xan Walidu “Takobin Allah”:................................................. 161
2.9.17 ‘Yan Shi’ah Suna Kariyar Murtaddai:................................................... 163
2.9.18 Wai Iblisu Ma Ya Fi Mu’awiyah.. Inji Shi!:......................................... 167
2.9.19 Yazidu Ya Zama Sarki, Husaini Ya Samu Shahada:............................. 170
2.9.20 Yazidu Bai Cancanci La’anta Ba:......................................................... 175
2.10 Garin Neman Qiba An Samo Rama:........................................................ 180
2.11 Na Gaba Ya Yi Gaba:............................................................................... 183
2.12 Hadisin Mayafi Ba Hujja Ba Ne:.............................................................. 186
2.13 Tilas Mai Hawan Ruwa Ya Yi Babban Masaki:....................................... 188 g
2.14 Ayar: ١٩ :اl©¨§¦¥¤£m:...................... 188
2.15 Hadisin Wasiyya Qagagge Ne: ............................................................... 189
2.16 Bai Isa Kayan Gabas Ba:......................................................................... 190
2.17 Siddiqai Basu Qidayuwa: ....................................................................... 191
2.18 Ba Aliyu Ne Farau Ba: .......................................................................... 192
2.19 Fixar Hadisin Amru Xan Maimun: ....................................................... 193
2.20 Mafi Yawan Hadisansu Na Qarya Ne: .................................................. 196
2.21 Yamutsa Hazon Hadisin Ranar Shura: .................................................. 200
2.22 Wata Sabuwar Tatsuniya Tasu: ............................................................. 208
2.23 Bajini Xan Bajini Xan’uwan Bajini: ..................................................... 209
2.24 Son Ali Da Sauran Sahabbai Duk Wajibi Ne:........................................ 210
2.25 Son Aliyu Bai Isa Shinge: ...................................................................... 210
2.26 Hadisan Gizo Da Qoqi: .......................................................................... 212
2.27 Sun Mayar Da Sahabbai Dalga: ............................................................. 213
2.28 Tawali’u Ne Ba Rashin Cancanta Ba: ................................................... 215
2.29 Abu Ne Daga Allah: ............................................................................... 216
2.30 Halifa Abubakar Bai Damu Ba: ............................................................. 217
2.31 Tsananin Tsoron Allah Ne: .................................................................... 218
2.32 Ja Da Baya Ba Tsoro Ba: ....................................................................... 218
2.33 Wani Jihadin Ne Ya Tsayar Da Siddiqu: ............................................... 219
2.34 Ba Rashin Yarda Ba Ne: ........................................................................ 220
2.35 Siddiqu Ba Jahili Ba Ne: ....................................................................... 223
2.36 Aliyu Mai Wuta Aljihu: ......................................................................... 223
2.37 Barewa Ba Ta Gudu Xanta Ya Yi Rarrafe: ........................................... 224
2.38 Mafi Yawan Mutanen Kufa Jahilai Ne: ................................................. 226 h
2.39 Girma Ya Kai !: ..................................................................................... 227
2.40 Ba Dai A Madina Ba: ............................................................................ 228
2.41 Akwai Abin Da Siddiqu Ya Gani: ......................................................... 229
2.42 Gadon Fatima Da Laqabin “Halifa”: ..................................................... 233
2.43 Ya Kuma Dira A Kan Umar: ................................................................. 234
2.44 Sayyidina Umar: Mai Gani Da Hasken Allah: ...................................... 237
2.45 Halifa Umar Ba Azzalumi Ba Ne: ......................................................... 241
2.46 Gargaxi Ne Ba Haddi Ba: ...................................................................... 244
2.47 Allah Ne Kawai Ba Ya Mantuwa Ba Ya Kure: ..................................... 244
2.48 Halifa Umar Ba Jahili Ba Ne: ................................................................ 245
2. 49 Wannan Shi Ne Halin Bayin Allah Na Gari: ........................................ 247
2. 50 Halifa Umar Bai Jahilci Haddin Shan Giya Ba: ................................... 248
2.51 Ba Ta San Zina Haramun Ce Ba.: ........................................................ 249
2.52 Annabi Sulaimana Ne Ba Halifa Umar Ba: .......................................... 250
2.53 Ra’ayin Shiryayyaun Halifofi Ne: ........................................................ 251
2.54 Ijtihadi Ne Wannan: .............................................................................. 252
2.55 Ra’ayin Sahabbai Hujja Ne: .................................................................. 253
2.56 Shawara Ba Laifi Ba Ce.: ...................................................................... 254
2.57 Xan Shi’ar Ya Dira A Kan Usman: ....................................................... 266
2.58 Mu Zuba Zuwa: ..................................................................................... 273
2.59 Maganar Shaharastani Ba Hujja Ce Ba.: ................................................ 291
2.60 ‘Yan Shi’ah Na Taimakon Kafirai A Kan Musulmi: ............................ 308
3.0 Zango Na Uku: Dalilai Na Hankali: ........................................................ 315
3.1 Wai Allah Ne Ya Naxa Ali!: ................................................................... 336
3.2 Wane Nassi Ne Ke Iya Samuwa?: ........................................................... 339 i
3.3 Wai Ali Kaxai Ke Iya Kare Shari’a: ......................................................... 340
3.4 Wai Dole Ne A Samu Shugaba Ma’asumi!: ............................................. 343
3.5 Wai Ali Ya Fi Sauran Sahabbai – Inji Shi!: .............................................. 345
4.0 Zango Na Huxu: Hujjojinsu Na Alqur’ani: .............................................. 348
4.1 Ayar ٥٥ :ة
ا l¿¾½¼»º¹¸¶m: ......................... 348
4.2 Ayar ٦٧ :ة
ا lrqpo nmlm: ................................................ 358
4.3 Ayar Cikar Addini: ................................................................................... 362
4.4 Ayar :١ – ٢ ا lJIHGFEDCBAm: ....................... 364
4.5 Ayar Tsarkake Ahlul-Baiti: ...................................................................... 367
4.6 Ayar l  ÜÛÚÙØ×ÖÕÔm : .......................................... 372
4.7 Ayar Mawaddah: ...................................................................................... 373
4.8 Ayar ٢٠٧ :ةا lxwvutsrqpm: ................. 376
4.9 Ayar Mubahala: ........................................................................................ 379
4.10 Ayar ٣٧ :ةا lÜÛÚÙØ×ÖÕÔÓÒÑÐm: ............... 382
4.11 Ayar ١٢٤ :ةاl ¡~}m: ................................................. 383
4.12 Ayar ٩٦ : lJIHGFEDCBAm: ..... 384
4.13 Ayar :٧ ا lihgfedcbm: ........................................ 385
4.14 Ayar ٢٤ :ت"#ا lÜÛÚÙØm: .............................................. 387
4.15 Ayar ٣٠ : $lJIHGm: ................................................. 388
4.16 Ayar ١١ ١٠ – :%&اا l«ª©¨§¦m: ....................... 389j
4.17 Ayar ٢٠ :ا lÈÇ ÆÅÄÃÂÁm: ..................... 390
4.18 Ayar Ganawa: ........................................................................................ 391
4.19 Ayar ٤٥ :ف()ا lµ´³²±°¯m: ................................. 393
4.20 Ayar ١٢ :&$ا l]\[ZYXWm: .................................. 394
4.21 Surar :١ ن+,-ا l¹¸¶µ ´³²±°¯®¬m: ............... 395
4.22 Ayar ٣٣ :)ا l\[ZYXWVUTSm: .......... 399
4.23 Ayar ٦٢ :ل/,0ا lHGFEDCBAm: ............................ 400
4.24 Ayar ٦٤ :ل/,0ا lnmlkjihgfm: ................. 402
4.25 Ayar ٥٤ :ة
ا lyxm: ......................................................... 403
4.26 Ayar ١٩ :  $ا lHGFEm: ................................................... 406
4.27 Ayar ٢٧٤ :ةا l³²±°¯®¬m: .......... 408
4.28 Ayoyin l¾½¼m: .......................................................... 410
4.29 Ayar ٥٦ :اب)20ا lponmlm : ................................... 411
4.30 Ayar ٢٠ ١٩ – :32ا lSRQPONMLKm: ................ 413
4.31 Ayar ٤٣ : ا lQPONM m: ............................................. 414
4.32 Ayar :٨ $اl \[ZYXWVUm: ................................ 416
4.33 Ayar :٧ 5ا l¸¶µ´³m: .................................................. 417
4.34 Ayar ٥٤ :ن&/اlÆÅÄm: ................................................... 419
4.35 Ayar ١١٩ :ا ljihgm: .......................................... 420k
4.36 Ayar ٤٣ :ةا lrqpom: ................................................... 422
4.37 Ayar ٢٩ 67 : lÀ¿¾½¼»m: .................................................... 423
4.38 Ayar ٤٧ :$ا l»º¹¸m: ................................................ 424
4.39 Ayar ٨١ :ان ل8 lonmlkm: ............................................ 428
4.40 Ayar :٤ $ا lnmlkm: .......................................................... 430
5.0 Zango Na Biyar: Hujjojin Shi’ah Daga Cikin Hadissai: ............................ 432
5.1 Hadisin Liyafar Kiran Jama’a: ................................................................... 432
5.2 Hadisin Ghadir Ba Hujja Ne Ba: ................................................................ 435
5.3 Hadisin Matsayin Ali: ................................................................................. 438
5.4 Wakilcin Ali A Madina: ............................................................................. 441
5.5 Hadisin Wasicci: ......................................................................................... 444
5.6 Hadisin Qulla Zumunci: .............................................................................. 444
5.7 Hadisin Yaqin Haibara: .............................................................................. 446
5.8 Hadisin Tsuntsu:: ........................................................................................ 449
5.9 Hadisin Gaisuwar Sarauta Ga Ali: .............................................................. 450
5.10 Hadisin Amanoni Biyu: ............................................................................. 452
5.11 Wasu Hadisan Qarya: ................................................................................ 453
5.12 Hadisin Kafirta Wanda Ya Sava Ma Ali: .................................................. 455
5.13 Matsayin Hadissan Shi’ah: ........................................................................ 457
6.0 Zango Na Shida: Daga Cikin Dalilan Shi’ah, Xabi’u Goma Sha Biyu Na Ali 458
6.1 Zuhudunsa: ................................................................................................... 458 l
6.2 Yawan Ibadarsa: ...................................................................................... 465
6.3 Fifikonsa A Fagen Ilimi: ......................................................................... 469
6.4 Kaifin Basirarsa: ...................................................................................... 471
6.4.1 Malam Zurqe Bai Ko San Hadisi Ba: .................................................. 472
6.4.2 Wai Ali Ne Ya Qaga Ilimin Nahawu!: ................................................. 473
6.4.3 Fiqihun Ali: ........................................................................................... 473
6.5 Jaruntakar Ali Ba Dalili Ce A Nan Ba: .................................................... 473
6.5.1 Ba Don Ali Ne Kawai Aka Ci Badar Ba!: ............................................. 477
6.5.2 Kuma Wai A Hannunsa Ne Aka Ci Nasara A Uhudu: .......................... 477
6.5.3 Ali A Yaqin Taron Dangi (Ahzab): ....................................................... 480
6.5.4 Gudunmawar Ali A Yaqin Banun-Nadhir: ............................................ 482
6.5.5 Malam Zurqe Ya Sake Fesa Ta: ............................................................ 483
6.5.6 Gudunmawar Ali A Yaqin Banul-Musxalaq: ........................................ 484
6.5.7 Ali A Ranar Haibara: .............................................................................. 484
6.5.8 Ali A Yaqin Hunainu: ............................................................................. 485
6.6 Kuma Wai, Ali Ya San Gaibi: .................................................................... 486
6.7 Ana Karva Addu’ar Ali: .............................................................................. 488
6.8 Wata Hujjar Banza : .................................................................................... 489
6.9 Wai Ali Ya Yi Yaqi Da Aljannu! : .............................................................. 490
6.10 Rana Ta Sake Hudowa Saboda Ali!: ......................................................... 491
6.11 Wata Kuma Mu’ujizar Sayyidina Ali!: ..................................................... 492
6.12 Ali Bai Buqatar Irin Wannan Al’amara: ................................................... 493 m
7.0 Zango Na Bakwai: Dalilan Shugabancin Sauran Imamai Cikon Sha Biyu:
495
7.1 Samun Nassi A Kansa: ............................................................................... 495
7.2 Samuwar Ma’asumai A Kowane Zamani: ................................................. 498
7.3 Darajojin Imamai Goma Sha Biyu: ............................................................ 499
8.0 Zango Na Takwas: Ayubban Sauran Halifofi, InJi Shi: ............................ 500
8.1 Wai Abubakar Ba Shi Da Lafiya: ............................................................... 501
8.2 Wai Mubaya’ar Abubakar Ba Ta Yi Ba: .................................................... 504
8.3 Wai Halifofi Uku Jahilai Ne!: ..................................................................... 505
8.4 Kuma Wai Halifofi Sun Yi Abin Kunya!: ................................................... 505
8.5 Wai Halifofi Uku Sun Bauta Ma Gumaka: .................................................. 506
8.6 Wai Abubakar Ya Nemi Yin Murabus: ........................................................ 507
8.7 Kuma Wai Abubakar Ya Yi Nadama!: ......................................................... 507
8.8 Wai Abubakar Ya Faxa Gidan Fatima Ba Sallama!: ..................................... 508
8.9 Wai Halifofi Sun Fice Daga Rundunar Usamatu!: ........................................ 509
8.10 Wai Abubakar Bai Tava Jagoranci A Zamanin Manzon Allah Ba!: ........... 510
8.11 Wai Manzon Allah Ya Tuve Abubakar Daga Amirul Hajji!: ...................... 510
8.12 Kuma Wai Umar Bai Iya Hukunci Ba!: ....................................................... 512
8.13 Wai Umar Ya Qago Sallar Asham: .............................................................. 513
8.14 Wai Musulmi Sun Haxu A Kan Kashe Halifa Usman!: ............................... 514
9.0 Zango Na Tara: Rashin Cancantar Abubakar Ga Halifanci A Wurinsu:.........
516
9.1 Rashin Samun Ijma’i A Kansa: ....................................................................... 516
9.2 ‘Yan Shi’ah Ba Su Yarda Da Ijma’i Ba :.......................................................... 519
9.3 Wai Kuma Al’umma Ba Ta Haxu Kan Abubakar Ba!: ................................... 520
9.4 Wata Suka Ga Ijma’i: ....................................................................................... 521 n
9.5 Kuma Wai Zaven Abubakar Ya Sava Ma Nassi: ............................................. 522
9.6 Suka Ga Hadisin Koyi Da Abubakar Da Umar: ......................................... 522
9.7 Wai Hijirarsa Tare Da Annabi Ba Daraja Ba Ce! : ..................................... 524
9.8 Gaba Ta Koma Baya: .................................................................................. 531
9.9 Babu Shakka Abubakar Ya Damu: ............................................................. 534
9.10 Abubakar Ne Dai Ayar Ke Nufi: .............................................................. 537
9.11 Shi Wannan Ayar Ke Nufi: ....................................................................... 538
9.12 Abubakar Da Manzon Allah A Ranar Badar: ............................................ 542
9.13 Abubakar Ya Yi Hidimar Manzo Da Dukiyarsa: ....................................... 544
9.14 Abubakar Xin Ne Dai Liman: ..................................................................... 547
9.15 Darajojin Abubakar A Cikin Hadissai: ....................................................... 549 1
GABATARWAR CIBIYAR AHLUL-BAITI DA SAHABBAI
Godiya ta tabbata ga Allah wanda aikin alheri ba ya kammala sai da
taimakonsa. Muna godiya a gare shi bisa taimakon da ya yi mana na kammala
wannan aiki mai tarin albarka.
Babbar manufar da aka kafa wannan cibiya a kanta ita ce, bayyana gaskiyar
Allah game da kyakkyawar dangantakar da ta wanzu a tsakanin Ahlul-Baiti, iyalan
gidan Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama da kuma Sahabbai, wato
almajiransa. Babu shakka sanin wannan kyakkyawar dangantaka na qara mana sanin
qoqarin da Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ya yi wajen shiryar da
al’ummarsa, da nasarorin da ya samu a cikin aikin da Allah ya xora ma sa na yin
tarbiyyar jama’arsa. Kamar yadda Allah ya ce:
à    Á  À      ¿  ¾  ½  ¼  »  º  ¹  ¸ ¶  µ  ´ m
:ان ل8 l   Î  Í  Ì Ë  Ê É        È  Ç  Æ     Å  Ä١٦٤
Haqiqa Allah ya yi baiwa a kan muminai a lokacin da ya tayar
da manzo a cikinsu, daga kawunansu, yana karanta ma su
ayoyin Allah, yana tsarkake su, yana ilmantar da su littafin
(Alqur’ani) da Hikima (Sunnah), kodayake sun kasance a cikin
bayyanannen vata gabanin haka. Ali Imran: 164.
Tsarkake su da Allah ya xora wa Manzo yi, shi ne tarbiyyarsu. Don haka duk
wata suka ga tarbiyyar tasu to, suka ce ga Manzon Allah xin kansa. Kuma ma dai
Alqur’ani ya ba mu tabbacin wanzuwar so da qauna da rahama a tsakaninsu. Kamar
in da Allah yake cewa:
٢٩ :9/اlKJIHGFEDCBAm
Muhammadu Manzon Allah ne. Kuma waxanda ke tare da shi
masu tsanani ne a kan kafirai, masu jinqayi a tsakanin junansu.
Al-Fathi: 29
Da kuma in da yake cewa:
٦٣ ٦٢ – :ل/,0اlQPONM LKJIm
(Allah) shi ne wanda ya qarfafe ka da taimakonsa da kuma
muminai. Kuma ya haxa zukatansu. Al-Anfal: 62-63. 2
Wannan cibiya ta samu littafin nan na Shehun musulunci Ibnu Taimiyyah
daidai da wannan manufa, domin ya bayyana gaskiyar wannan al’amari ta hanyar
hujjoji bayyanannu masu qwari.
Wannan Littafi
Babu shakka Ibnu Taimiyyah ya yi bajimin qoqari a cikin wannan littafi,
kamar yadda ya saba yi a sauran littafansa waxanda suke matsayin taurari a
samaniyar ilimin addini. Muna kyautata zaton cewa, babu mai hankali da basira da
zai karanta wannan littafi face ya amfana da shi ta fuskar gano bakin zaren duk
abubuwan da ake taqaddama a kansu kan matsayin Sunnah da Shi’ah a addini.
Malamin ya sanya haquri da juriya kamar yadda ya sa ilimi da basira a cikin mayar da
martanin abubuwan da ‘yan Shi’ah suke faxa a kan Sahabbai. Ya yi shi ta hanyar
tattaunawa yana mai mayar da martani a tsanake kan littafin da jagoran ‘yan Shi’ar
zamaninsa Ibnul Muxahhir ya wallafa mai suna Minhajul Karamati Fi Isbatil
Imamati. Malamin ya bi littafin daki-daki yana tattaunawa a kan dalilan da aka kawo.
Da yawan mutane sukan yi zaton cewa, ‘yan Shi’ah na riqe da hujjoji ko
aqalla shubhohi masu qarfi, waxanda ke da wahalar tunkuxewa in ba ga malamai ba.
Amma wanda ya karanta wannan littafi take zai gano lamarin ba haka yake ba.
Domin kuwa mawallafin ya tabbatar a aikace cewa, ba su da wata hujja ko guda
qwaqqwara. Bil hasili ma, duk a cikin qungiyoyin da ke jingina kansu ga musulunci
babu marasa hujja irinsu. Domin su ne waxanda duk hujjar da suka kafa, da an dube
ta da kyau ana iya amfani da ita wajen hujjace su. Ya kuma ba da haske game da
dabarun da suka cancanta mai tattaunawa da su ya bi don lurar da su gaskiya. Kamar
in da ya ke cewa:
To, a wajen jayayya, idan musulmi ya tattauna da Kirista ba zai
iya faxin wani abu game da Isa Alaihis Salamu ba face gaskiya.
Amma in kana son ka fito da jahilcin Kirista da rashin hujjarsa, to,
sai ka qaddara jayayyar a tsakanin sa da Bayahude, ka koma gefe
ka saurare shi. Idan har Kirista ba zai iya kare Manzon Allah
Sallallahu Alaihi Wasallama ba, to, duk zargin da ya yi masa zai
tarar Bayahude yana yi wa Annabi Isah Alaihis Salamu irinsa.
Kuma duk hujjar da zai kawo don ya kare Annabi Isah Alaihis
Salamu wannan hujjar ta fi kare Annabi Muhammadu Sallallahu
Alaihi Wasallama daga shi nasa zargin. Saboda haka, in zargin da
Bayahude yake yi wa Annabi Isah Alaihis Salamu qarya ne, to,
zargin Kirista ga Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi
Wasallama ya fi zama qarya.
To, wannan shi ne abin da ke tsakanin Ahlus-Sunnah da ‘yan-shabiyu ga lamarin Abubakar da Ali. Xan Shi’ar ba zai iya tabbatar
da imanin Ali ba, da cewa shi xan aljanna ne, ballantana ya
tabbatar da shugabancinsa sai fa in ya tabbatar da haka ga
Abubakar da Umaru da Usmanu. 3
Don in ba haka ba duk lokacin da ya so ya tabbatar da wata
daraja ga Ali, to, dalilai ba sa taimaka masa, kamar yadda in
Kirista ya so ya tabbatar da annabcin Isa Alaihis Salamu ba zai
iya ba sai in ya yarda da annabcin Muhammadu Sallallahu Alaihi
Wasallama, domin dalilai ba za su taimake shi ba.
Bisa ga haka, idan ka tattauna da wani daga cikin ‘yan-sha-biyu,
to, qaddara masa tattaunawar tsakanin sa da Harijawa masu
kafirta Ali da Nasibawa masu fasiqantar da shi. Harijawa sun tafi
a kan cewa, Ali azzalumi ne, mai neman duniya, wanda ya nemi
halifanci da qarfi, ya yaqi mutane a kansa. A garin haka kuwa ya
kashe dubun dubatar musulmi, abin da ya hana cin nasarar
mulkinsa. Ya kuma kasa samun abin da yake so na kevanta da
mulki, sai magoya bayansa suka dare masa, suka yaqe shi har
daga qarshe suka kashe shi.
To, ka ga wannan magana in qarya ce, to, ba shakka maganar xan
Shi’ar a game da Abubakar da Umar ta fi ta zama qarya. In kuma
har maganar xan Shi’ar a game da Abubakar da Umar daidai ne,
kuma magana ce ta gaskiya, to, lalle ko maganar Harijawa a kan
Ali ta fi cancantar zama gaskiya.
1
Wannan littafi ya karva sunansa bisa gaskiya, domin mawallafin ya shimfixa
qa’idodi masu tarin yawa a cikinsa, masu kuma amfani, waxanda ke bayyana tafarkin
Ahlus-Sunnah a cikin sha’anin ilimi da aqida. Dubi waxannan haskakan maganganu
nasa a matsayin misalai:
Ita dai magana duk wanda zai yi ta, wajibi ne ya yi ta akan ilimi
da adalci, musamman in ta shafi mutuncin wani mutum musulmi
kowane iri ne. Ba daidai ba ne a yi ta a kan jahilci da zalunci,
kamar yadda ‘yan bidi’a ke yi a ko’ina. Dubi yadda ‘yan-sha-biyu
ke bijirowa da mutane masu kusanci da juna ta fuskar girma da
xaukaka, da zamansu waliyyan Allah, amma sai su raba su; wasu
su ce ma’asumai ne da ko rafkanwa xayansu ba ya yi. Sauran
kuma su ce masu fajirai ne ko fasiqai ko kafirai. Kai tsaye kana iya
gane jahilcinsu da taqin saqar maganarsu. Kamar Bayahude ne ko
Kirista, duk sadda xayansu ya buqaci tabbatar da annabcin Musa
ko Isah Alahimas Salam, tare da yin suka ga annabcin
Muhammadu Sallallahu Alaihi Wasallama, ba zai iya ba, don nan
take jahilcinsa da taqin saqar maganarsa zasu fito fili.
Da yawa cikin mabiyan Ali da na Usman na da ra’ayin cewa, Ali
na da hannu cikin wannan juyin mulki da ya kai ga kashe Usman.
Waxannan sun ce Ali na da hannu don ba su son Usman. Suna son
su ce ko Ali ma ba ya sonsa. Waxancan su kuma sun ce Ali na da

1
Shafi na 80 4
hannu don ba su son Alin. Suna son su shafa masa kashin kaji.
Amma mafi yawan musulmi sun san qarya vangaroran biyu ke yi.
1
Kasancewar Malam Sa’alabi na cikin malaman da ke amsa sunan
Sunnah kawai bai isa hujja akan karva duk maganarsa ko da kuwa
tana zancen darajar halifa Abubakar ne, sai fa in an tabbatar da
ingancinta. Kamar dai xan Shi’ar yana son ne ya ce, ga wani
malami nan daga cikinku na kafa muku hujja da shi, don ya faxi
abin da ya zo daidai da ra’ayina. To, ai Ahlus-Sunnah gaskiya
suke bi ba malamai ba. To, ta ya ya ruwayar fataken dare, mai
maqoshin kolo a ruwaya, wanda ke yaki-halas yaki-haram; da
sahihi da la’ifi duk hajarsa ce take zama hujja a kanmu?
2
Kasancewar ana samun qarya da gaskiya da yawa a cikin
riwayoyi, ya sa dole a koma ga ma’abuta ilimin hadisi, a
matsayinsu na rariya uwar tata a fagen, don a rarrabe tsakanin
garin taba da na gero. Kamar yadda ake komawa ga malaman
Nahawu don banbancewa a tsakanin Nahawun larabawa da na
Ajamawa. Da kuma yadda ake komawa ga malaman Lugga, don
tantance abin da yake mallakar luggar da wanda ba mallakarta
ba. Da kuma yadda ake tuntuvar malaman waqa da na Xibbu akan
abin da ya shafe su. Kowane “Allazi” daga cikin ilimi, da nashi
“Amanu” da aka san shi da shi. Wani ko “kafaru” ake samu gare
shi. To, malaman Hadisi su ne mafiya girman daraja a kan sauran
malamai. Su ne kuma mafiya gaskiya da xaukakar matsayi, da
kishin addini.
3
Gaba xayan qungiyoyin musulunci sun yarda da cewa, duk wanda
ya yi imani da Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama wajibi
ne ya yi wa hakan rakiya da tsare dokoki. Idan kuwa ba haka ba,
gobe lahira kashinsa ya bushe Annabi na ji na gani. Akwai daga
cikin Shi’ah ‘yan sha biyu da ke cewa, da zaran mutum ya so
sayyidina Ali Raliyallahu Anhu a zuci to, yana iya aikata duk abin
da ya ga dama don ya fi qarfin zunubi. A kan haka kenan, babu
wata buqata ta samun wani shugaba ma’asumi a yau, don samun
wata falala, domin son da suke ma Ali Raliyallahu Anhu a
cewarsu, ya ishe su shinge.
4
A cikin lumana, Ibnu Taimiyyah ya warware duk shubhohin da malaman
Shi’ah ke kafa hujja da su. Babu zagi babu cin mutunci. Duba waxannan maganganun
nasa alal misali:
Da Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam ya yi nufin naxa Ali
Raliyallahu Anhu a matsayin Yarima mai jiran gado, waxannan

1
Shafi na 145
2
Shafi na 371
3
Shafi na 358
4
Shafi na 51 5
Sahabbai uku ba zasu musa masa ba. Da kuma qaddarar Allah za
ta sa su yi masa musu, da sauran Sahabbai sun shawo kansu. Don
gaba xayansu ba su saba da savawa ko bari a sava wa umurnin
Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ba. Ba ka ganin aqalla
kashi xaya cikin uku na musulmi sun tallafa ma Ali a wajen yaqar
da ya yi ma Mu’awiyah alhalin ba shi da wani nassi da ya sa shi
yin haka? Ya kake zato da Ali na da nassi na zama halifa tun
farko, amma waxancan suka amshe masa? Nawa ne daga cikin
Sahabbai za su mara masa baya a wannan hali?
1
Idan ‘yan Shi’ah suka ce, Ali Raliyallahu Anhu bai tava sujada ga
gunki ba, saboda ya karvi musulunci tun bai balaga ba. Kuma
haka bayan ya musuluntar ma bai yi ba, tunda musulmi ne. Sai mu
ce ma su, ai babu wani abin alfahari a cikin wannan. Tunda
kowane musulmi haka yake. Da ma shari’a ba ta hau kan yaro ba,
balle. Idan kuwa suka ce: A’a, ba muna magana ne a kan bayan
musuluntarsa ba, muna yi ne kan kafin haka. To, sai mu ce masu:
Wannan kuma sanin gaibu sai Allah. Mu dai ba mu san wannan
magana ba. Kuma shi xan Shi’ar da ke faxar wannan magana ba
ya daga cikin mutanen da ake shiga xaka da zancensu.
2
Mun yafe wa xan Shi’ar qaryar ijma’i da ya yi. Muna so ya
tabbatar mana da maganar ta hanya xaya ingantancciya. Domin
wadda Sa’alabi ya ambata mai rauni ce. A cikinta akwai mazajen
da ba a yarda da su ba. Balle daxa wanda xan magazili ya riwaito,
wanda shi rauninsa ya vaci matuqa. Hadissan da ya tattara a cikin
littafinsa, ko kurtu a makarantar ilimin hadisi ya san cewa
qaryayyaki ne kawai aka kitsa. To, isnadin nan guda xaya rak
ingantacce da muke nema gare shi muna son ya qunshe wannan
magana da waccan.
3
Shi dai Ibnu Taimiyyah bai tsayar da martaninsa kawai ga wannan xan taliki
da yake tattaunawa da shi ba. A’a, ya fuskanci addinin Shi’ar ne ga baki xayansa ya
kai masa hari da makaman hujjoji. Saurari abin da yake cewa:
Duk da yake shi wannan xan Shi’ar sawun varawo ne ya taka; ko
da aka haife shi shehunansa sun riga sun yamutsa hazo a fagen
tarihin musulunci. Shi kuma da ya zo sai kawai ya hau ba tare da
ya tankaxe ya rairaye ba, balle ya kai ga tsagwaron gaskiyar da
ma'abuta ilimi manya da qanana suka sani a yanke.
4
Mawallafin ya kasance a cikin hattara sosai game da qarairayin da aka jingina
ga Ali don a bajintar da shi. A irin waxannan wurare in babu cikakkiyar hattara sai a

1
Shafi na 508-509
2
Shafi na 383
3
Shafi na 350
4
Shafi na 510 6
shiga rigar mutuncin Alin, wanda kuma ba shi ne manufa ba. Yi nazarin in da yake
cewa:
Amma cewar da xan Shi’ar yayi Ali Raliyallahu Anhu bai tava
bugun wani abu da takobinsa ba face ya gama da shi. Ba mu da
masaniya akan ingancin wannan magana ko rashin ingancinta.
Babu wata riwaya ingantatta a hannunmu da za mu iya rosa
wannan da ita. Amma da za’a sami wani mutum shi kuma ya ce
Khalidu ne da Zubairu da Bara’u xan Malik da Abu Dujanata da
Abu Xalhata da makamantansu waxanda ba su tava bugun wani
abu da takobinsu ba face sun gama da shi, ka ga an yi kunnen doki
kenan. Musamman da yake kasancewar irin su Khalidu xin, da shi
Bara’u mafi shahara da wannan irin jaruntaka kamar yadda
masana tarihi za su iya faxa. Don kuwa har an riwaito cewa,
Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama ya ce: “Khalidu wani takobi
ne daga cikin takubban Allah, wanda Allah ya zare a kan
mushrikai”.
Babu wanda zai ji wani qaiqayi ko ya yi wani kokwanto, idan aka
ce, wanda Manzon Allah ya siffanta da kasancewa takobin Allah,
ba ya saran abu face ya gama da shi. Aka kuma taras da cewa
Khalidun nan ya kashe kafirai ba adadi a fagen fama. Kuma har
ya koma ga Allah bai tava gudu daga wurin yaqi ba. Wannan
magana ta fi qanshin gaskiya, da an jingina ta gare shi.
1
Ka ga a nan ya yi qoqarin fidda kansa ga abin da babu da tabbaci a cikinsa. A
wurare da dama zaka iske ya yi irin wannan. Kamar in da mawallafin wancan littafin
ya ce, wai Abubakar ya nemi a yi ma sa murabus, kuma wai, wannan ya nuna daman
can shi bai cancanta ba. Sai Ibnu Taimiyyah ya ce:
Kamata ya yi marubucin ya bayyana ingancin wannan magana.
Idan kuwa ba zai iya ba, to ya sani ba duk abin da aka riwaito ne
gaskiya ba. Kuma saqar duk da aka kitsa a kan zance da bai
inganta ba, ita ma hakan.
Abu na biyu: Idan ta tabbata cewa, Abubakar Raliyallahu Anhu ya
faxi wannan magana, babu mai ikon ce masa don me? Domin
kuwa babu wani dalili da zai hana a yi masa murabus xin matuqar
ya nemi hakan don wani dalili na qashin kansa. Mu dai ba mu da
wata masaniya a kan ya nemi murabus ko bai nema ba, balle mu
ga wurin vata lokaci a kan wannan batu.
2
Mawallafin ya wofintar da jimillar hajar ta ‘yan-sha-biyu, mafi yawan lokuta a
cikin ruwan sanyi. Amma ya kan xan tsananta harshe a wani wurin. Kamar in da yake
cewa:
A kan haka ne jahilcinsu da zaluncinsu suka gagari yawun
alqalami siffantawa. Domin sun kasance suna godogo da

1
Shafi na 475
2
Shafi na 506 n
alqalami siffantawa. Domin sun kasance suna godogo da

1
Shafi na 475
2
Shafi na 506 c
Babban kifi, babbar gora
Bigi sai Bigi, babba sai manya
Minhaju Gari, babban kundi
Ilimi a ciki gayya-gayya
Tattaunawa ta ruwan sanyi
A cikinta da ba kama-karya
Xan Taimiyyah a bayaninsa
Ya yi ta yana sa-in-sanya
Hujjojin Shi’ah ya rorrosa
A cikinsu gaba xaya ba qwaya
Da ya bayyana Shubhohi ne duk
Kuma ba su gira ko an shanya
Center a yaba ma ta tilas ne
Da ta fassara aikin tas sanya
A daka, a dafa, a saka kwanna
Kowa ya ci yara har manya
Aliyu Rufa’i Gusau d
QUMSHIYA
Gabatarwar Cibiyar Ahlul-Baiti Da Sahabbai.............................................. 1
Rayuwar Ibnu Taimiyyah............................................................................. 10
Wane Ne Ibnu Taimiyyah?........................................................................... 10
Asalinsa......................................................................................................... 10
Tashinsa Da Iliminsa..................................................................................... 11
Mujaddadi Ibnu Taimiyyah .......................................................................... 11
Jarabawar Da Ibnu Taimiyyah Ya Gamu Da Ita........................................... 12
Rasuwarsa...................................................................................................... 13
Littafan Da Aka Duba Don Ba Da Tarihinsa................................................ 13
Gabatarwar Sheikh Gunaiman Wanda Ya Taqaita Littafin.......................... 16
0.1 Gabatarwar Ibnu Taimiyyah.................................................................... 18
Zango Na Xaya: ‘Yan Shi’ah Da Aqidunsu................................................. 22
1.0 Malamai Ku Bayyana Gaskiya................................................................. 22
1.1 Zumuntar Shi’ah Da Yahudawa Da Nasara............................................. 24
1.1.2 Jadawalin Zumuntar Shi’anci Da Yahudanci........................................ 26
1.2 Mafarin Sunan ‘Yan Shi’ah “Rafilah”...................................................... 28
1.3 Wautar ‘Yan Shi’ah................................................................................... 29
1.4 Shaidar Malamai A Kan ‘Yan Shi’ah........................................................ 36
1.5 Wai Imamah Ita Ce Tushen Addini.......................................................... 41
1.6 Wane Shugabanci Ne Ya Fi?.................................................................... 43
1.7 Tsakanin Shi’anci Da Sufanci.................................................................... 49
1.8 Zancen Khadir Da Ilyasu:........................................................................... 49
1.9 Mu Koma Kan Maganar Imamah:.............................................................. 49
1.10 Asalin Addini A Wurin ‘Yan-Sha-Biyu................................................... 50 e
1.11 Takin Saqar ‘Yan Shi’ah........................................................................ 51
1.12 Daga Gani Sai Kai Ya Kumbura?!......................................................... 52
1.13 Shugabanci Ba Ya Cikin Rukunan Addini............................................. 53
1.14 Ina Nassin Yake?.................................................................................... 56
1.15 Zaven Siddiqu Nassi Ne Ko Shawara?.................................................. 56
1.16 Halifofi Shiryayyu.................................................................................. 59
2.0 Zango Na Biyu: Dalilan Wajabcin
Imamiyyah!..................................................................................................... 64
2.1 Wannan Da Wannan Suna Da Banbanci.................................................. 85
2.2 Wai Imamansu Ba Su Kuskure!............................................................... 87
2.3 Adadin Imamai......................................................................................... 92
2.4 Wace Mubaya’a Ce Ingantatta?................................................................ 92
2.5 Mazhaba Da Qiyasi................................................................................... 92
2.6 Wai ‘Yan Shi’ah Ne Kawai Za Su Shiga Aljanna!................................... 95
2.7 Maganar Wofi: Wai Su Kaxai Ke Da Tabbacin Suna Kan Gaskiya!....... 101
2.7 Wai Sun Karvo Mazhabarsu Daga Ma’asumai......................................... 106
2.7.1 Imami Na Farko: Sayyidina Ali Raliyallahu Anhu: .............................. 106
2.7.2 Hasan Da Husaini:................................................................................... 108
2.7.3 Zainul Abidina Da Baqir Da Sadiq:........................................................ 110
2.7.4 Musa Xan Ja’afar:.................................................................................... 112
2.7.5 Ali Ar-Ridha:........................................................................................... 113
2.7.6 Muhammadu Al-Jawad:........................................................................... 114
2.7.7 Ali Al-Hadi:............................................................................................. 116
2.7.8 Hasan Xan Muhammad Al-Askari:......................................................... 117
2.7.9 Muhammad Xan Hassan (Mahadi-Na-Voye):......................................... 118
2.7.10 Hadisin Mahadi:.................................................................................... 119 f
2.8 Wai Imamai Sha Biyu Sun Fi Kowa!:........................................................ 120
2.9 Malaman Sunnah Sun Fi Qarfin Zargi:...................................................... 123
2.9.1 Malaman Sunnah Ba Su Ta’assubanci:................................................... 124
2.9.2 Addu’a Ga Halifofi Cikin Huxuba:......................................................... 126
2.9.3 Shafar Qafa Wajen Arwalla:................................................................... 127
2.9.4 Mutu’ar Hajji Da Ta Aure:...................................................................... 128
2.9.5 Ba A Cin Gadon Annabawa:................................................................... 129
2.9.6 Fatima Ta Nemi Gonar Fadak:................................................................ 131
2.9.7 Wai Don Me Aka Ce Da Abubakar “Siddiqu”?:..................................... 136
2.9.8 Abubakar Halifan Manzo:....................................................................... 137
2.9.9 Wai Don Me Aka Ce Da Umar “Faruqu”?:............................................. 140
2.9.10 A’isha Uwar Muminai:.......................................................................... 142
2.9.11 Ina Laifin Nana A’isha?:........................................................................ 143
2.9.12 Suna Jin Haushin A Kira Ta “Uwar Muminai”:..................................... 150
2.9.13 Sukar ‘Yan Shi’ah Ga Mu’awiyah:........................................................ 152
2.9.14 ‘Yan Shi’ah Sun Tsani Mu’awiyah:...................................................... 155
2.9.16 Khalidu Xan Walidu “Takobin Allah”:................................................. 161
2.9.17 ‘Yan Shi’ah Suna Kariyar Murtaddai:................................................... 163
2.9.18 Wai Iblisu Ma Ya Fi Mu’awiyah.. Inji Shi!:......................................... 167
2.9.19 Yazidu Ya Zama Sarki, Husaini Ya Samu Shahada:............................. 170
2.9.20 Yazidu Bai Cancanci La’anta Ba:......................................................... 175
2.10 Garin Neman Qiba An Samo Rama:........................................................ 180
2.11 Na Gaba Ya Yi Gaba:............................................................................... 183
2.12 Hadisin Mayafi Ba Hujja Ba Ne:.............................................................. 186
2.13 Tilas Mai Hawan Ruwa Ya Yi Babban Masaki:....................................... 188 g
2.14 Ayar: ١٩ :اl©¨§¦¥¤£m:...................... 188
2.15 Hadisin Wasiyya Qagagge Ne: ............................................................... 189
2.16 Bai Isa Kayan Gabas Ba:......................................................................... 190
2.17 Siddiqai Basu Qidayuwa: ....................................................................... 191
2.18 Ba Aliyu Ne Farau Ba: .......................................................................... 192
2.19 Fixar Hadisin Amru Xan Maimun: ....................................................... 193
2.20 Mafi Yawan Hadisansu Na Qarya Ne: .................................................. 196
2.21 Yamutsa Hazon Hadisin Ranar Shura: .................................................. 200
2.22 Wata Sabuwar Tatsuniya Tasu: ............................................................. 208
2.23 Bajini Xan Bajini Xan’uwan Bajini: ..................................................... 209
2.24 Son Ali Da Sauran Sahabbai Duk Wajibi Ne:........................................ 210
2.25 Son Aliyu Bai Isa Shinge: ...................................................................... 210
2.26 Hadisan Gizo Da Qoqi: .......................................................................... 212
2.27 Sun Mayar Da Sahabbai Dalga: ............................................................. 213
2.28 Tawali’u Ne Ba Rashin Cancanta Ba: ................................................... 215
2.29 Abu Ne Daga Allah: ............................................................................... 216
2.30 Halifa Abubakar Bai Damu Ba: ............................................................. 217
2.31 Tsananin Tsoron Allah Ne: .................................................................... 218
2.32 Ja Da Baya Ba Tsoro Ba: ....................................................................... 218
2.33 Wani Jihadin Ne Ya Tsayar Da Siddiqu: ............................................... 219
2.34 Ba Rashin Yarda Ba Ne: ........................................................................ 220
2.35 Siddiqu Ba Jahili Ba Ne: ....................................................................... 223
2.36 Aliyu Mai Wuta Aljihu: ......................................................................... 223
2.37 Barewa Ba Ta Gudu Xanta Ya Yi Rarrafe: ........................................... 224
2.38 Mafi Yawan Mutanen Kufa Jahilai Ne: ................................................. 226 h
2.39 Girma Ya Kai !: ..................................................................................... 227
2.40 Ba Dai A Madina Ba: ............................................................................ 228
2.41 Akwai Abin Da Siddiqu Ya Gani: ......................................................... 229
2.42 Gadon Fatima Da Laqabin “Halifa”: ..................................................... 233
2.43 Ya Kuma Dira A Kan Umar: ................................................................. 234
2.44 Sayyidina Umar: Mai Gani Da Hasken Allah: ...................................... 237
2.45 Halifa Umar Ba Azzalumi Ba Ne: ......................................................... 241
2.46 Gargaxi Ne Ba Haddi Ba: ...................................................................... 244
2.47 Allah Ne Kawai Ba Ya Mantuwa Ba Ya Kure: ..................................... 244
2.48 Halifa Umar Ba Jahili Ba Ne: ................................................................ 245
2. 49 Wannan Shi Ne Halin Bayin Allah Na Gari: ........................................ 247
2. 50 Halifa Umar Bai Jahilci Haddin Shan Giya Ba: ................................... 248
2.51 Ba Ta San Zina Haramun Ce Ba.: ........................................................ 249
2.52 Annabi Sulaimana Ne Ba Halifa Umar Ba: .......................................... 250
2.53 Ra’ayin Shiryayyaun Halifofi Ne: ........................................................ 251
2.54 Ijtihadi Ne Wannan: .............................................................................. 252
2.55 Ra’ayin Sahabbai Hujja Ne: .................................................................. 253
2.56 Shawara Ba Laifi Ba Ce.: ...................................................................... 254
2.57 Xan Shi’ar Ya Dira A Kan Usman: ....................................................... 266
2.58 Mu Zuba Zuwa: ..................................................................................... 273
2.59 Maganar Shaharastani Ba Hujja Ce Ba.: ................................................ 291
2.60 ‘Yan Shi’ah Na Taimakon Kafirai A Kan Musulmi: ............................ 308
3.0 Zango Na Uku: Dalilai Na Hankali: ........................................................ 315
3.1 Wai Allah Ne Ya Naxa Ali!: ................................................................... 336
3.2 Wane Nassi Ne Ke Iya Samuwa?: ........................................................... 339 i
3.3 Wai Ali Kaxai Ke Iya Kare Shari’a: ......................................................... 340
3.4 Wai Dole Ne A Samu Shugaba Ma’asumi!: ............................................. 343
3.5 Wai Ali Ya Fi Sauran Sahabbai – Inji Shi!: .............................................. 345
4.0 Zango Na Huxu: Hujjojinsu Na Alqur’ani: .............................................. 348
4.1 Ayar ٥٥ :ة
ا l¿¾½¼»º¹¸¶m: ......................... 348
4.2 Ayar ٦٧ :ة
ا lrqpo nmlm: ................................................ 358
4.3 Ayar Cikar Addini: ................................................................................... 362
4.4 Ayar :١ – ٢ ا lJIHGFEDCBAm: ....................... 364
4.5 Ayar Tsarkake Ahlul-Baiti: ...................................................................... 367
4.6 Ayar l  ÜÛÚÙØ×ÖÕÔm : .......................................... 372
4.7 Ayar Mawaddah: ...................................................................................... 373
4.8 Ayar ٢٠٧ :ةا lxwvutsrqpm: ................. 376
4.9 Ayar Mubahala: ........................................................................................ 379
4.10 Ayar ٣٧ :ةا lÜÛÚÙØ×ÖÕÔÓÒÑÐm: ............... 382
4.11 Ayar ١٢٤ :ةاl ¡~}m: ................................................. 383
4.12 Ayar ٩٦ : lJIHGFEDCBAm: ..... 384
4.13 Ayar :٧ ا lihgfedcbm: ........................................ 385
4.14 Ayar ٢٤ :ت"#ا lÜÛÚÙØm: .............................................. 387
4.15 Ayar ٣٠ : $lJIHGm: ................................................. 388
4.16 Ayar ١١ ١٠ – :%&اا l«ª©¨§¦m: ....................... 389j
4.17 Ayar ٢٠ :ا lÈÇ ÆÅÄÃÂÁm: ..................... 390
4.18 Ayar Ganawa: ........................................................................................ 391
4.19 Ayar ٤٥ :ف()ا lµ´³²±°¯m: ................................. 393
4.20 Ayar ١٢ :&$ا l]\[ZYXWm: .................................. 394
4.21 Surar :١ ن+,-ا l¹¸¶µ ´³²±°¯®¬m: ............... 395
4.22 Ayar ٣٣ :)ا l\[ZYXWVUTSm: .......... 399
4.23 Ayar ٦٢ :ل/,0ا lHGFEDCBAm: ............................ 400
4.24 Ayar ٦٤ :ل/,0ا lnmlkjihgfm: ................. 402
4.25 Ayar ٥٤ :ة
ا lyxm: ......................................................... 403
4.26 Ayar ١٩ :  $ا lHGFEm: ................................................... 406
4.27 Ayar ٢٧٤ :ةا l³²±°¯®¬m: .......... 408
4.28 Ayoyin l¾½¼m: .......................................................... 410
4.29 Ayar ٥٦ :اب)20ا lponmlm : ................................... 411
4.30 Ayar ٢٠ ١٩ – :32ا lSRQPONMLKm: ................ 413
4.31 Ayar ٤٣ : ا lQPONM m: ............................................. 414
4.32 Ayar :٨ $اl \[ZYXWVUm: ................................ 416
4.33 Ayar :٧ 5ا l¸¶µ´³m: .................................................. 417
4.34 Ayar ٥٤ :ن&/اlÆÅÄm: ................................................... 419
4.35 Ayar ١١٩ :ا ljihgm: .......................................... 420k
4.36 Ayar ٤٣ :ةا lrqpom: ................................................... 422
4.37 Ayar ٢٩ 67 : lÀ¿¾½¼»m: .................................................... 423
4.38 Ayar ٤٧ :$ا l»º¹¸m: ................................................ 424
4.39 Ayar ٨١ :ان ل8 lonmlkm: ............................................ 428
4.40 Ayar :٤ $ا lnmlkm: .......................................................... 430
5.0 Zango Na Biyar: Hujjojin Shi’ah Daga Cikin Hadissai: ............................ 432
5.1 Hadisin Liyafar Kiran Jama’a: ................................................................... 432
5.2 Hadisin Ghadir Ba Hujja Ne Ba: ................................................................ 435
5.3 Hadisin Matsayin Ali: ................................................................................. 438
5.4 Wakilcin Ali A Madina: ............................................................................. 441
5.5 Hadisin Wasicci: ......................................................................................... 444
5.6 Hadisin Qulla Zumunci: .............................................................................. 444
5.7 Hadisin Yaqin Haibara: .............................................................................. 446
5.8 Hadisin Tsuntsu:: ........................................................................................ 449
5.9 Hadisin Gaisuwar Sarauta Ga Ali: .............................................................. 450
5.10 Hadisin Amanoni Biyu: ............................................................................. 452
5.11 Wasu Hadisan Qarya: ................................................................................ 453
5.12 Hadisin Kafirta Wanda Ya Sava Ma Ali: .................................................. 455
5.13 Matsayin Hadissan Shi’ah: ........................................................................ 457
6.0 Zango Na Shida: Daga Cikin Dalilan Shi’ah, Xabi’u Goma Sha Biyu Na Ali 458
6.1 Zuhudunsa: ................................................................................................... 458 l
6.2 Yawan Ibadarsa: ...................................................................................... 465
6.3 Fifikonsa A Fagen Ilimi: ......................................................................... 469
6.4 Kaifin Basirarsa: ...................................................................................... 471
6.4.1 Malam Zurqe Bai Ko San Hadisi Ba: .................................................. 472
6.4.2 Wai Ali Ne Ya Qaga Ilimin Nahawu!: ................................................. 473
6.4.3 Fiqihun Ali: ........................................................................................... 473
6.5 Jaruntakar Ali Ba Dalili Ce A Nan Ba: .................................................... 473
6.5.1 Ba Don Ali Ne Kawai Aka Ci Badar Ba!: ............................................. 477
6.5.2 Kuma Wai A Hannunsa Ne Aka Ci Nasara A Uhudu: .......................... 477
6.5.3 Ali A Yaqin Taron Dangi (Ahzab): ....................................................... 480
6.5.4 Gudunmawar Ali A Yaqin Banun-Nadhir: ............................................ 482
6.5.5 Malam Zurqe Ya Sake Fesa Ta: ............................................................ 483
6.5.6 Gudunmawar Ali A Yaqin Banul-Musxalaq: ........................................ 484
6.5.7 Ali A Ranar Haibara: .............................................................................. 484
6.5.8 Ali A Yaqin Hunainu: ............................................................................. 485
6.6 Kuma Wai, Ali Ya San Gaibi: .................................................................... 486
6.7 Ana Karva Addu’ar Ali: .............................................................................. 488
6.8 Wata Hujjar Banza : .................................................................................... 489
6.9 Wai Ali Ya Yi Yaqi Da Aljannu! : .............................................................. 490
6.10 Rana Ta Sake Hudowa Saboda Ali!: ......................................................... 491
6.11 Wata Kuma Mu’ujizar Sayyidina Ali!: ..................................................... 492
6.12 Ali Bai Buqatar Irin Wannan Al’amara: ................................................... 493 m
7.0 Zango Na Bakwai: Dalilan Shugabancin Sauran Imamai Cikon Sha Biyu:
495
7.1 Samun Nassi A Kansa: ............................................................................... 495
7.2 Samuwar Ma’asumai A Kowane Zamani: ................................................. 498
7.3 Darajojin Imamai Goma Sha Biyu: ............................................................ 499
8.0 Zango Na Takwas: Ayubban Sauran Halifofi, InJi Shi: ............................ 500
8.1 Wai Abubakar Ba Shi Da Lafiya: ............................................................... 501
8.2 Wai Mubaya’ar Abubakar Ba Ta Yi Ba: .................................................... 504
8.3 Wai Halifofi Uku Jahilai Ne!: ..................................................................... 505
8.4 Kuma Wai Halifofi Sun Yi Abin Kunya!: ................................................... 505
8.5 Wai Halifofi Uku Sun Bauta Ma Gumaka: .................................................. 506
8.6 Wai Abubakar Ya Nemi Yin Murabus: ........................................................ 507
8.7 Kuma Wai Abubakar Ya Yi Nadama!: ......................................................... 507
8.8 Wai Abubakar Ya Faxa Gidan Fatima Ba Sallama!: ..................................... 508
8.9 Wai Halifofi Sun Fice Daga Rundunar Usamatu!: ........................................ 509
8.10 Wai Abubakar Bai Tava Jagoranci A Zamanin Manzon Allah Ba!: ........... 510
8.11 Wai Manzon Allah Ya Tuve Abubakar Daga Amirul Hajji!: ...................... 510
8.12 Kuma Wai Umar Bai Iya Hukunci Ba!: ....................................................... 512
8.13 Wai Umar Ya Qago Sallar Asham: .............................................................. 513
8.14 Wai Musulmi Sun Haxu A Kan Kashe Halifa Usman!: ............................... 514
9.0 Zango Na Tara: Rashin Cancantar Abubakar Ga Halifanci A
الرجوع الى أعلى الصفحة اذهب الى الأسفل
ديري نشمي
ديري مبدع
ديري مبدع
ديري نشمي


الساعة :
دعاء
ذكر
عدد المساهمات : 474
نقاط : 944
التقيم : 4
وسام وسام : مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Tmqn3
تاريخ الميلاد : 10/05/1991
تاريخ التسجيل : 29/04/2012
العمر : 32

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Empty
مُساهمةموضوع: رد: مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية   مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالخميس يونيو 21, 2012 12:30 pm

Wurinsu:.........
516
9.1 Rashin Samun Ijma’i A Kansa: ....................................................................... 516
9.2 ‘Yan Shi’ah Ba Su Yarda Da Ijma’i Ba :.......................................................... 519
9.3 Wai Kuma Al’umma Ba Ta Haxu Kan Abubakar Ba!: ................................... 520
9.4 Wata Suka Ga Ijma’i: ....................................................................................... 521 n
9.5 Kuma Wai Zaven Abubakar Ya Sava Ma Nassi: ............................................. 522
9.6 Suka Ga Hadisin Koyi Da Abubakar Da Umar: ......................................... 522
9.7 Wai Hijirarsa Tare Da Annabi Ba Daraja Ba Ce! : ..................................... 524
9.8 Gaba Ta Koma Baya: .................................................................................. 531
9.9 Babu Shakka Abubakar Ya Damu: ............................................................. 534
9.10 Abubakar Ne Dai Ayar Ke Nufi: .............................................................. 537
9.11 Shi Wannan Ayar Ke Nufi: ....................................................................... 538
9.12 Abubakar Da Manzon Allah A Ranar Badar: ............................................ 542
9.13 Abubakar Ya Yi Hidimar Manzo Da Dukiyarsa: ....................................... 544
9.14 Abubakar Xin Ne Dai Liman: ..................................................................... 547
9.15 Darajojin Abubakar A Cikin Hadissai: ....................................................... 549 1
GABATARWAR CIBIYAR AHLUL-BAITI DA SAHABBAI
Godiya ta tabbata ga Allah wanda aikin alheri ba ya kammala sai da
taimakonsa. Muna godiya a gare shi bisa taimakon da ya yi mana na kammala
wannan aiki mai tarin albarka.
Babbar manufar da aka kafa wannan cibiya a kanta ita ce, bayyana gaskiyar
Allah game da kyakkyawar dangantakar da ta wanzu a tsakanin Ahlul-Baiti, iyalan
gidan Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama da kuma Sahabbai, wato
almajiransa. Babu shakka sanin wannan kyakkyawar dangantaka na qara mana sanin
qoqarin da Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ya yi wajen shiryar da
al’ummarsa, da nasarorin da ya samu a cikin aikin da Allah ya xora ma sa na yin
tarbiyyar jama’arsa. Kamar yadda Allah ya ce:
à    Á  À      ¿  ¾  ½  ¼  »  º  ¹  ¸ ¶  µ  ´ m
:ان ل8 l   Î  Í  Ì Ë  Ê É        È  Ç  Æ     Å  Ä١٦٤
Haqiqa Allah ya yi baiwa a kan muminai a lokacin da ya tayar
da manzo a cikinsu, daga kawunansu, yana karanta ma su
ayoyin Allah, yana tsarkake su, yana ilmantar da su littafin
(Alqur’ani) da Hikima (Sunnah), kodayake sun kasance a cikin
bayyanannen vata gabanin haka. Ali Imran: 164.
Tsarkake su da Allah ya xora wa Manzo yi, shi ne tarbiyyarsu. Don haka duk
wata suka ga tarbiyyar tasu to, suka ce ga Manzon Allah xin kansa. Kuma ma dai
Alqur’ani ya ba mu tabbacin wanzuwar so da qauna da rahama a tsakaninsu. Kamar
in da Allah yake cewa:
٢٩ :9/اlKJIHGFEDCBAm
Muhammadu Manzon Allah ne. Kuma waxanda ke tare da shi
masu tsanani ne a kan kafirai, masu jinqayi a tsakanin junansu.
Al-Fathi: 29
Da kuma in da yake cewa:
٦٣ ٦٢ – :ل/,0اlQPONM LKJIm
(Allah) shi ne wanda ya qarfafe ka da taimakonsa da kuma
muminai. Kuma ya haxa zukatansu. Al-Anfal: 62-63. 2
Wannan cibiya ta samu littafin nan na Shehun musulunci Ibnu Taimiyyah
daidai da wannan manufa, domin ya bayyana gaskiyar wannan al’amari ta hanyar
hujjoji bayyanannu masu qwari.
Wannan Littafi
Babu shakka Ibnu Taimiyyah ya yi bajimin qoqari a cikin wannan littafi,
kamar yadda ya saba yi a sauran littafansa waxanda suke matsayin taurari a
samaniyar ilimin addini. Muna kyautata zaton cewa, babu mai hankali da basira da
zai karanta wannan littafi face ya amfana da shi ta fuskar gano bakin zaren duk
abubuwan da ake taqaddama a kansu kan matsayin Sunnah da Shi’ah a addini.
Malamin ya sanya haquri da juriya kamar yadda ya sa ilimi da basira a cikin mayar da
martanin abubuwan da ‘yan Shi’ah suke faxa a kan Sahabbai. Ya yi shi ta hanyar
tattaunawa yana mai mayar da martani a tsanake kan littafin da jagoran ‘yan Shi’ar
zamaninsa Ibnul Muxahhir ya wallafa mai suna Minhajul Karamati Fi Isbatil
Imamati. Malamin ya bi littafin daki-daki yana tattaunawa a kan dalilan da aka kawo.
Da yawan mutane sukan yi zaton cewa, ‘yan Shi’ah na riqe da hujjoji ko
aqalla shubhohi masu qarfi, waxanda ke da wahalar tunkuxewa in ba ga malamai ba.
Amma wanda ya karanta wannan littafi take zai gano lamarin ba haka yake ba.
Domin kuwa mawallafin ya tabbatar a aikace cewa, ba su da wata hujja ko guda
qwaqqwara. Bil hasili ma, duk a cikin qungiyoyin da ke jingina kansu ga musulunci
babu marasa hujja irinsu. Domin su ne waxanda duk hujjar da suka kafa, da an dube
ta da kyau ana iya amfani da ita wajen hujjace su. Ya kuma ba da haske game da
dabarun da suka cancanta mai tattaunawa da su ya bi don lurar da su gaskiya. Kamar
in da ya ke cewa:
To, a wajen jayayya, idan musulmi ya tattauna da Kirista ba zai
iya faxin wani abu game da Isa Alaihis Salamu ba face gaskiya.
Amma in kana son ka fito da jahilcin Kirista da rashin hujjarsa, to,
sai ka qaddara jayayyar a tsakanin sa da Bayahude, ka koma gefe
ka saurare shi. Idan har Kirista ba zai iya kare Manzon Allah
Sallallahu Alaihi Wasallama ba, to, duk zargin da ya yi masa zai
tarar Bayahude yana yi wa Annabi Isah Alaihis Salamu irinsa.
Kuma duk hujjar da zai kawo don ya kare Annabi Isah Alaihis
Salamu wannan hujjar ta fi kare Annabi Muhammadu Sallallahu
Alaihi Wasallama daga shi nasa zargin. Saboda haka, in zargin da
Bayahude yake yi wa Annabi Isah Alaihis Salamu qarya ne, to,
zargin Kirista ga Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi
Wasallama ya fi zama qarya.
To, wannan shi ne abin da ke tsakanin Ahlus-Sunnah da ‘yan-shabiyu ga lamarin Abubakar da Ali. Xan Shi’ar ba zai iya tabbatar
da imanin Ali ba, da cewa shi xan aljanna ne, ballantana ya
tabbatar da shugabancinsa sai fa in ya tabbatar da haka ga
Abubakar da Umaru da Usmanu. 3
Don in ba haka ba duk lokacin da ya so ya tabbatar da wata
daraja ga Ali, to, dalilai ba sa taimaka masa, kamar yadda in
Kirista ya so ya tabbatar da annabcin Isa Alaihis Salamu ba zai
iya ba sai in ya yarda da annabcin Muhammadu Sallallahu Alaihi
Wasallama, domin dalilai ba za su taimake shi ba.
Bisa ga haka, idan ka tattauna da wani daga cikin ‘yan-sha-biyu,
to, qaddara masa tattaunawar tsakanin sa da Harijawa masu
kafirta Ali da Nasibawa masu fasiqantar da shi. Harijawa sun tafi
a kan cewa, Ali azzalumi ne, mai neman duniya, wanda ya nemi
halifanci da qarfi, ya yaqi mutane a kansa. A garin haka kuwa ya
kashe dubun dubatar musulmi, abin da ya hana cin nasarar
mulkinsa. Ya kuma kasa samun abin da yake so na kevanta da
mulki, sai magoya bayansa suka dare masa, suka yaqe shi har
daga qarshe suka kashe shi.
To, ka ga wannan magana in qarya ce, to, ba shakka maganar xan
Shi’ar a game da Abubakar da Umar ta fi ta zama qarya. In kuma
har maganar xan Shi’ar a game da Abubakar da Umar daidai ne,
kuma magana ce ta gaskiya, to, lalle ko maganar Harijawa a kan
Ali ta fi cancantar zama gaskiya.
1
Wannan littafi ya karva sunansa bisa gaskiya, domin mawallafin ya shimfixa
qa’idodi masu tarin yawa a cikinsa, masu kuma amfani, waxanda ke bayyana tafarkin
Ahlus-Sunnah a cikin sha’anin ilimi da aqida. Dubi waxannan haskakan maganganu
nasa a matsayin misalai:
Ita dai magana duk wanda zai yi ta, wajibi ne ya yi ta akan ilimi
da adalci, musamman in ta shafi mutuncin wani mutum musulmi
kowane iri ne. Ba daidai ba ne a yi ta a kan jahilci da zalunci,
kamar yadda ‘yan bidi’a ke yi a ko’ina. Dubi yadda ‘yan-sha-biyu
ke bijirowa da mutane masu kusanci da juna ta fuskar girma da
xaukaka, da zamansu waliyyan Allah, amma sai su raba su; wasu
su ce ma’asumai ne da ko rafkanwa xayansu ba ya yi. Sauran
kuma su ce masu fajirai ne ko fasiqai ko kafirai. Kai tsaye kana iya
gane jahilcinsu da taqin saqar maganarsu. Kamar Bayahude ne ko
Kirista, duk sadda xayansu ya buqaci tabbatar da annabcin Musa
ko Isah Alahimas Salam, tare da yin suka ga annabcin
Muhammadu Sallallahu Alaihi Wasallama, ba zai iya ba, don nan
take jahilcinsa da taqin saqar maganarsa zasu fito fili.
Da yawa cikin mabiyan Ali da na Usman na da ra’ayin cewa, Ali
na da hannu cikin wannan juyin mulki da ya kai ga kashe Usman.
Waxannan sun ce Ali na da hannu don ba su son Usman. Suna son
su ce ko Ali ma ba ya sonsa. Waxancan su kuma sun ce Ali na da

1
Shafi na 80 4
hannu don ba su son Alin. Suna son su shafa masa kashin kaji.
Amma mafi yawan musulmi sun san qarya vangaroran biyu ke yi.
1
Kasancewar Malam Sa’alabi na cikin malaman da ke amsa sunan
Sunnah kawai bai isa hujja akan karva duk maganarsa ko da kuwa
tana zancen darajar halifa Abubakar ne, sai fa in an tabbatar da
ingancinta. Kamar dai xan Shi’ar yana son ne ya ce, ga wani
malami nan daga cikinku na kafa muku hujja da shi, don ya faxi
abin da ya zo daidai da ra’ayina. To, ai Ahlus-Sunnah gaskiya
suke bi ba malamai ba. To, ta ya ya ruwayar fataken dare, mai
maqoshin kolo a ruwaya, wanda ke yaki-halas yaki-haram; da
sahihi da la’ifi duk hajarsa ce take zama hujja a kanmu?
2
Kasancewar ana samun qarya da gaskiya da yawa a cikin
riwayoyi, ya sa dole a koma ga ma’abuta ilimin hadisi, a
matsayinsu na rariya uwar tata a fagen, don a rarrabe tsakanin
garin taba da na gero. Kamar yadda ake komawa ga malaman
Nahawu don banbancewa a tsakanin Nahawun larabawa da na
Ajamawa. Da kuma yadda ake komawa ga malaman Lugga, don
tantance abin da yake mallakar luggar da wanda ba mallakarta
ba. Da kuma yadda ake tuntuvar malaman waqa da na Xibbu akan
abin da ya shafe su. Kowane “Allazi” daga cikin ilimi, da nashi
“Amanu” da aka san shi da shi. Wani ko “kafaru” ake samu gare
shi. To, malaman Hadisi su ne mafiya girman daraja a kan sauran
malamai. Su ne kuma mafiya gaskiya da xaukakar matsayi, da
kishin addini.
3
Gaba xayan qungiyoyin musulunci sun yarda da cewa, duk wanda
ya yi imani da Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama wajibi
ne ya yi wa hakan rakiya da tsare dokoki. Idan kuwa ba haka ba,
gobe lahira kashinsa ya bushe Annabi na ji na gani. Akwai daga
cikin Shi’ah ‘yan sha biyu da ke cewa, da zaran mutum ya so
sayyidina Ali Raliyallahu Anhu a zuci to, yana iya aikata duk abin
da ya ga dama don ya fi qarfin zunubi. A kan haka kenan, babu
wata buqata ta samun wani shugaba ma’asumi a yau, don samun
wata falala, domin son da suke ma Ali Raliyallahu Anhu a
cewarsu, ya ishe su shinge.
4
A cikin lumana, Ibnu Taimiyyah ya warware duk shubhohin da malaman
Shi’ah ke kafa hujja da su. Babu zagi babu cin mutunci. Duba waxannan maganganun
nasa alal misali:
Da Annabi Sallallahu Alaihi Wasallam ya yi nufin naxa Ali
Raliyallahu Anhu a matsayin Yarima mai jiran gado, waxannan

1
Shafi na 145
2
Shafi na 371
3
Shafi na 358
4
Shafi na 51 5
Sahabbai uku ba zasu musa masa ba. Da kuma qaddarar Allah za
ta sa su yi masa musu, da sauran Sahabbai sun shawo kansu. Don
gaba xayansu ba su saba da savawa ko bari a sava wa umurnin
Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ba. Ba ka ganin aqalla
kashi xaya cikin uku na musulmi sun tallafa ma Ali a wajen yaqar
da ya yi ma Mu’awiyah alhalin ba shi da wani nassi da ya sa shi
yin haka? Ya kake zato da Ali na da nassi na zama halifa tun
farko, amma waxancan suka amshe masa? Nawa ne daga cikin
Sahabbai za su mara masa baya a wannan hali?
1
Idan ‘yan Shi’ah suka ce, Ali Raliyallahu Anhu bai tava sujada ga
gunki ba, saboda ya karvi musulunci tun bai balaga ba. Kuma
haka bayan ya musuluntar ma bai yi ba, tunda musulmi ne. Sai mu
ce ma su, ai babu wani abin alfahari a cikin wannan. Tunda
kowane musulmi haka yake. Da ma shari’a ba ta hau kan yaro ba,
balle. Idan kuwa suka ce: A’a, ba muna magana ne a kan bayan
musuluntarsa ba, muna yi ne kan kafin haka. To, sai mu ce masu:
Wannan kuma sanin gaibu sai Allah. Mu dai ba mu san wannan
magana ba. Kuma shi xan Shi’ar da ke faxar wannan magana ba
ya daga cikin mutanen da ake shiga xaka da zancensu.
2
Mun yafe wa xan Shi’ar qaryar ijma’i da ya yi. Muna so ya
tabbatar mana da maganar ta hanya xaya ingantancciya. Domin
wadda Sa’alabi ya ambata mai rauni ce. A cikinta akwai mazajen
da ba a yarda da su ba. Balle daxa wanda xan magazili ya riwaito,
wanda shi rauninsa ya vaci matuqa. Hadissan da ya tattara a cikin
littafinsa, ko kurtu a makarantar ilimin hadisi ya san cewa
qaryayyaki ne kawai aka kitsa. To, isnadin nan guda xaya rak
ingantacce da muke nema gare shi muna son ya qunshe wannan
magana da waccan.
3
Shi dai Ibnu Taimiyyah bai tsayar da martaninsa kawai ga wannan xan taliki
da yake tattaunawa da shi ba. A’a, ya fuskanci addinin Shi’ar ne ga baki xayansa ya
kai masa hari da makaman hujjoji. Saurari abin da yake cewa:
Duk da yake shi wannan xan Shi’ar sawun varawo ne ya taka; ko
da aka haife shi shehunansa sun riga sun yamutsa hazo a fagen
tarihin musulunci. Shi kuma da ya zo sai kawai ya hau ba tare da
ya tankaxe ya rairaye ba, balle ya kai ga tsagwaron gaskiyar da
ma'abuta ilimi manya da qanana suka sani a yanke.
4
Mawallafin ya kasance a cikin hattara sosai game da qarairayin da aka jingina
ga Ali don a bajintar da shi. A irin waxannan wurare in babu cikakkiyar hattara sai a

1
Shafi na 508-509
2
Shafi na 383
3
Shafi na 350
4
Shafi na 510 6
shiga rigar mutuncin Alin, wanda kuma ba shi ne manufa ba. Yi nazarin in da yake
cewa:
Amma cewar da xan Shi’ar yayi Ali Raliyallahu Anhu bai tava
bugun wani abu da takobinsa ba face ya gama da shi. Ba mu da
masaniya akan ingancin wannan magana ko rashin ingancinta.
Babu wata riwaya ingantatta a hannunmu da za mu iya rosa
wannan da ita. Amma da za’a sami wani mutum shi kuma ya ce
Khalidu ne da Zubairu da Bara’u xan Malik da Abu Dujanata da
Abu Xalhata da makamantansu waxanda ba su tava bugun wani
abu da takobinsu ba face sun gama da shi, ka ga an yi kunnen doki
kenan. Musamman da yake kasancewar irin su Khalidu xin, da shi
Bara’u mafi shahara da wannan irin jaruntaka kamar yadda
masana tarihi za su iya faxa. Don kuwa har an riwaito cewa,
Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama ya ce: “Khalidu wani takobi
ne daga cikin takubban Allah, wanda Allah ya zare a kan
mushrikai”.
Babu wanda zai ji wani qaiqayi ko ya yi wani kokwanto, idan aka
ce, wanda Manzon Allah ya siffanta da kasancewa takobin Allah,
ba ya saran abu face ya gama da shi. Aka kuma taras da cewa
Khalidun nan ya kashe kafirai ba adadi a fagen fama. Kuma har
ya koma ga Allah bai tava gudu daga wurin yaqi ba. Wannan
magana ta fi qanshin gaskiya, da an jingina ta gare shi.
1
Ka ga a nan ya yi qoqarin fidda kansa ga abin da babu da tabbaci a cikinsa. A
wurare da dama zaka iske ya yi irin wannan. Kamar in da mawallafin wancan littafin
ya ce, wai Abubakar ya nemi a yi ma sa murabus, kuma wai, wannan ya nuna daman
can shi bai cancanta ba. Sai Ibnu Taimiyyah ya ce:
Kamata ya yi marubucin ya bayyana ingancin wannan magana.
Idan kuwa ba zai iya ba, to ya sani ba duk abin da aka riwaito ne
gaskiya ba. Kuma saqar duk da aka kitsa a kan zance da bai
inganta ba, ita ma hakan.
Abu na biyu: Idan ta tabbata cewa, Abubakar Raliyallahu Anhu ya
faxi wannan magana, babu mai ikon ce masa don me? Domin
kuwa babu wani dalili da zai hana a yi masa murabus xin matuqar
ya nemi hakan don wani dalili na qashin kansa. Mu dai ba mu da
wata masaniya a kan ya nemi murabus ko bai nema ba, balle mu
ga wurin vata lokaci a kan wannan batu.
2
Mawallafin ya wofintar da jimillar hajar ta ‘yan-sha-biyu, mafi yawan lokuta a
cikin ruwan sanyi. Amma ya kan xan tsananta harshe a wani wurin. Kamar in da yake
cewa:
A kan haka ne jahilcinsu da zaluncinsu suka gagari yawun
alqalami siffantawa. Domin sun kasance suna godogo da

1
Shafi na 475
2
Shafi na 506 7
riwayoyin qarya da ruxaxxun lafuzza da mummunan qiyasi, suna
kuma ji da iqrarin cewa riwayoyi ne na gaskiya, kai mutawatirai
ma. Kuma lafuzzan can nasu nassosa ne qwarara, ga su sarai.
Kuma duk hujjar da suka bari ta hankali, hujja ce gar.
1
Haka dai mawallafin ya ci gaba da fexe gaskiyar Allah qarara dangane da
lamarinsu:
Wannan feshin qarya ba wani abu ne ba a wurin waxannan
mutane, domin kuwa jini da tsokarsu da qarya suka tofo. Hakan ta
sa kodayaushe suke qoqarin musanta abin da duniya ta gama
tabbatar da kasancewarsa gaskiya, tare da qoqarin tabbatar da
abin da duniya da lahira an yarda da kasancewarsa toka.
2
Ya dai kai matsaya ta qarshe a kansu ne in da ya ce:
Babu wata qungiya ta ‘yan bidi’a da za a ce gara ‘yan-sha-biyu da
su.
3
Wani lokacin kuma ya kan shaci fushi don kishin kariyar Manzon Allah
Sallallahu Alaihi Wasallama ko iyalansa da Sahabbansa daga cin mutuncin da ‘yansha-biyun suka yi ma su. Mafi nauyin maganar da ya furta a cikin wannan littafi ita ce
maganar da ya yi a kan wautar da Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama da ‘yan
Shi’ah ke yi cewa wai, ya yi gudun hijira tare da Abubakar Raliyallahu Anhu don bai
san shi maqiyinsa ne ba:
Ka ga dole ne duk wanda zai riqa a matsayin aboki a cikin irin
wannan tafiya ya kasance soyayyarsa da shi ta shafe ta kowa.
Hakan kuwa ta tabbata, don ya nuna masa irin baqin cikin da yake
ciki a kan halin da ya shiga. Amma kuma sai duk hakan ta zama
busar iska; ya kasance yana qiyayya da shi a zuci? Bayan kuma
shi ya sakankance har ga Allah cewa, shi masoyinsa ne?
Ko shakka babu, babu wanda zai yi wannan zavin tumun dare sai
mafi wauta da jahilcin mutane. Allah kuwa ya qasqanta duk wanda
ya jingina irin wannan wauta da jahilci ga Manzonsa, kuma mafi
cikar halittarsa ga hankali da ilimi da gogewa.
4
Aikinmu a Cikin Wannan Littafi
Littafin da muka dogara da shi a wannan aiki shi ne taqaitaccen Minhajus
Sunnah na larabci, wanda Sheikh Abdallah Al-Gunaiman, wani malami mai koyar da
Tauhidi a masallacin Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ya yi. Wanda kuma
aka buga shi a maxaba’ar Darus Siddiq da ke San’a’a ta qasar Yaman, a shekarar
1426H/2005M. Malamin ya bi sawun Imamuz Zahabi ne wajen taqaita littafin na
Ibnu Taimiyyah akan abin da ya shafi aqidar Shi’ah ita kaxai.
A haqiqanin gaskiya ba fassara ce kaxai aikin da muka yi wa wannan littafi
ba. Domin kuwa mun duba zubin littafin da tsarin tafiyarsa da kanun bayanansa duk
mun yi gyara mai ma’ana a cikinsu. A wasu lokutan mukan buqaci koma ma asalin

1
Shafi na 374
2
Shafi na 527
3
Shafi na 51
4
Shafi na 528 8
littafin na Ibnu Taimiyyah mai sifili takwas don tantance tushen maganar da yadda
aka faxe ta, ko don cike wani givi da aka bari.
Game da fassara xin ita kanta, mun bi tsarin da muka saba da shi a wannan
cibiya na lizimtar bayar da ma’anar magana kamar yadda mai ita ya faxe ta ba tare da
qari ko ragi ba. Mukan kuma yi qoqarin kusantar da ma’anar ga mai karatun Hausa, ta
hanyar lulluve ta da nau’oin adon magana da irin namu salo na Hausawa a maimakon
lizimtar kalimomin da marubucin ya yi amfani kawai da su da larabci. A duk lokacin
da mawallafin ya bayyana qwarewarsa a harshen larabci sai mu kuma mu bayyana
tamu qwarewa a harshenmu na Hausa; sai mu haxiye maganar tasa, mu fito da ita da
namu salo kamar daxai ba fassara ce muke yi ba. Wannan ita malamai suka sani da
suna Fassara mai ‘yanci. Bari mu xan ba da ‘yan misalai ga masu karatu waxanda
suka san harsunan biyu don gane muhimmancin bin wannan tsari da muka yi.
Ibnu Taimiyyah ya ce:
  


        !" #  $%&'
()
*+
,-
. 45 '    60)  )78 9- ..&/0!/

 12%     
Ga yadda muka fassara shi:
Da zarar kuwa irin wannan dalili yankakke ya tabbata, a kan
dacewar halifofin da shugabancin, kamar yadda ya tabbata a
wurinmu, to, babu buqatar sai mun ci dugadugan sauran
qyaleqyalin da suka yi wa qaryar. Tsayawa bayar da amsa a kan
waxannan wofintattun Shubuhohi, bayan an rosa ginshiqansu, vata
lokaci ne. Babu wani mutum da ke iya rosa masaniyar da aka
sakankance da ita, alhali makamin da ke hannunsa sungumin
ragga ne kawai.
1
Sai kuma in da ya ce:
."@A
(+ *!
% * B #  CD  ( @&5 5 *)'E )+ :?)7 ::!;-  <
!=

L7 *! %
MNO
:C'  :KA
. + "@A
0@G #  HD I J!

 :FA

 MNO
PQ RG D-2- 2)+ ! 0  '0
!
STA
J!

6 U V %W V %&+
*! %
Z
[2%E 6\ B :65
Y
.0 VD V B! -  '  C!UY
!  :@X5
D!;- <!;! 12%E ]!^ V %&'
- %&+ L7   _0 *! %
MNO
-
#  *! %
Z
- *! %
MNO
CD )+- .`a'
`5 6=
*b H12%E ! 0 cV!)
2
Y&1V5 5d  %B e f a0
Y
ZB- gTh @&5-  i
$12 j)

0@G
. STA D 5d # -
Ga yadda muka fassara maganar:

1
Shafi na 500 9
Mun riga mun warware duk wata magana da ke cewa, dole ne Ali
ya zama halifa kafin halifofi uku da suka gabace shi. Domin kuwa
gaba xayan nassosan da suka tuzgo akan shugabanci na tabbatar
da halifancinsu ne kafin shi. Kuma amon ijma’i akan haka ya
game duniya. Hujja ne kuma yankakka, ba naji-naji ba.
Musamman kuma da aka sami nassosa da dama suka mara masa
baya. Da wani labari zai tuzgo ya tunni wannan ijma’i, to, sai a
tuhumce shi don ya tabbata zakka. Lalle ne kuma a qarshe a taras
cewa, labarin qanzon kurege ne.
A qa’ida, ba ta yiwuwa ingantaccen nassi ya ci karo da lafiyayyen
ijma’i. domin kuwa ko wanne daga cikinsu hujja ce yankakka. Su
kuwa yankakkun hujjoji, amanar da ke tsattsage da cikannansu ta
dalilai da ke tabbatar da ingancinsu ba ta bari su yi kabra da juna.
Da wata ‘yar hayaniya za ta faru tsakaninsu sai dai a sasanta su
amma ba dai rabuwa ba.
1
Ga kuma wata magana tasa in da yake mayar da martani a kan wata falala da
suka ce ta cancantar da Ali zama halifan farko. Ita ce wai, tauraro ya sauko qasa
saboda shi. Ga abin da ya ce da larabci:
i
# o i
C!U2 K%5  - .gTh V- ) 5 V- k [28
l ! m+ n' *C
q2
!r
 9
d?- .[28
l ! Cp  0
d? 6- 5 $Y
YA  U-  
 V
d? (A s-Y V- %
t  A uY% V v
q2
!r
 !? (5 %
t uY%E v

 !?  #  V z-Y V- .D- w7  +- <d
#  .Y;- x
y+-  !?
. - 0Y%  +- '{- x
(;
Ga yadda muka fassara ta:
Babu inda tarihi ya nuna tauraro ya tava faxowa qasa a Makka ko
Madina, ko wasu garuruwa kusa da su. Eh, gaskiya ne, lokacin da
aka aiko Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama ana yawaita jifa da
taurari. Amma duk da haka ba a samu cewa, tauraro ya tava
saukowa qasa ba. Da hakan ta zama wani abu na keta hankali,
kuma sananne a duniya. Hasali ma kai! Wani abu ne da bai tava
faruwa a faxin duniya ba, balle ya zama abin kakabi. Kuma babu
ma wanda irin wannan labari zai riqa fitowa bakinsa sai mafi
wauta daga cikin mutane, wanda kuma ya ce wa musailamu cas,
saboda cikar rashin kunya da wasa da addini. Kamar kuma yadda
babu wanda zai saurare shi, balle har ya yarda da shi, sai mafi
jahilci da wauta daga cikin mutane, wanda wayewarsa da ilimin
addini ba ta cika cikin cokali ba.
2

1
Shafi na 521
2
9
Mun riga mun warware duk wata magana da ke cewa, dole ne Ali
ya zama halifa kafin halifofi uku da suka gabace shi. Domin kuwa
gaba xayan nassosan da suka tuzgo akan shugabanci na tabbatar
da halifancinsu ne kafin shi. Kuma amon ijma’i akan haka ya
game duniya. Hujja ne kuma yankakka, ba naji-naji ba.
Musamman kuma da aka sami nassosa da dama suka mara masa
baya. Da wani labari zai tuzgo ya tunni wannan ijma’i, to, sai a
tuhumce shi don ya tabbata zakka. Lalle ne kuma a qarshe a taras
cewa, labarin qanzon kurege ne.
A qa’ida, ba ta yiwuwa ingantaccen nassi ya ci karo da lafiyayyen
ijma’i. domin kuwa ko wanne daga cikinsu hujja ce yankakka. Su
kuwa yankakkun hujjoji, amanar da ke tsattsage da cikannansu ta
dalilai da ke tabbatar da ingancinsu ba ta bari su yi kabra da juna.
Da wata ‘yar hayaniya za ta faru tsakaninsu sai dai a sasanta su
amma ba dai rabuwa ba.
1
Ga kuma wata magana tasa in da yake mayar da martani a kan wata falala da
suka ce ta cancantar da Ali zama halifan farko. Ita ce wai, tauraro ya sauko qasa
saboda shi. Ga abin da ya ce da larabci:
i
# o i
C!U2 K%5  - .gTh V- ) 5 V- k [28
l ! m+ n' *C
q2
!r
 9
d?- .[28
l ! Cp  0
d? 6- 5 $Y
YA  U-  
 V
d? (A s-Y V- %
t  A uY% V v
q2
!r
 !? (5 %
t uY%E v

 !?  #  V z-Y V- .D- w7  +- <d
#  .Y;- x
y+-  !?
. - 0Y%  +- '{- x
(;
Ga yadda muka fassara ta:
Babu inda tarihi ya nuna tauraro ya tava faxowa qasa a Makka ko
Madina, ko wasu garuruwa kusa da su. Eh, gaskiya ne, lokacin da
aka aiko Annabi Sallallahu Alaihi Wasallama ana yawaita jifa da
taurari. Amma duk da haka ba a samu cewa, tauraro ya tava
saukowa qasa ba. Da hakan ta zama wani abu na keta hankali,
kuma sananne a duniya. Hasali ma kai! Wani abu ne da bai tava
faruwa a faxin duniya ba, balle ya zama abin kakabi. Kuma babu
ma wanda irin wannan labari zai riqa fitowa bakinsa sai mafi
wauta daga cikin mutane, wanda kuma ya ce wa musailamu cas,
saboda cikar rashin kunya da wasa da addini. Kamar kuma yadda
babu wanda zai saurare shi, balle har ya yarda da shi, sai mafi
jahilci da wauta daga cikin mutane, wanda wayewarsa da ilimin
addini ba ta cika cikin cokali ba.
2

1
Shafi na 521
2
Shafi na 365 10
Muna fatar samar da wannan littafi a cikin harshen Hausa ya kasance babbar
gudunmawa ga yunqurin da ake yi na yaxa Sunnah da warware rikittan da aka tayar a
cikin tarihin magabata. 11
RAYU
الرجوع الى أعلى الصفحة اذهب الى الأسفل
انور الصالح
ديري عتيق
ديري عتيق
انور الصالح


الساعة :
دعاء
عدد المساهمات : 101
نقاط : 109
التقيم : 24
تاريخ التسجيل : 27/06/2012

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Empty
مُساهمةموضوع: رد: مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية   مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالخميس يونيو 28, 2012 4:57 am


بسم الله الرحمن الرحيم


الحمد لله والصلاة والسلام على رسول الله وعلى آله وصحبه أجمعين

جزاكم الله الجِنَان ... ورضي عنكم الرحمـــن

بارك الله فيكم

ودمتم و دام نوركم ساطع في جميع أنحاء المنتدى
الرجوع الى أعلى الصفحة اذهب الى الأسفل
https://2et2.yoo7.com/forum
درة
ديري نشيط
ديري نشيط
درة


الساعة :
دعاء
انثى
عدد المساهمات : 253
نقاط : 253
التقيم : 20
تاريخ الميلاد : 05/07/1990
تاريخ التسجيل : 29/06/2012
العمر : 33

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Empty
مُساهمةموضوع: رد: مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية   مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالجمعة يونيو 29, 2012 4:23 pm

بارك الله فيك على الموضوع القيم والمميز

وفي انتظار جديدك الأروع والمميز

لك مني أجمل التحيات

وكل التوفيق لك يا رب
الرجوع الى أعلى الصفحة اذهب الى الأسفل
دائبة
ديري نشيط
ديري نشيط
دائبة


الساعة :
دعاء
عدد المساهمات : 251
نقاط : 252
التقيم : 21
تاريخ التسجيل : 29/06/2012

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Empty
مُساهمةموضوع: رد: مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية   مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالخميس يوليو 19, 2012 6:49 pm

بارك الله بك واسعدك بالدنيا والاخرة
وجزاك الله كل خير
تقديري
الرجوع الى أعلى الصفحة اذهب الى الأسفل
راجيا المساعدة
ديري جديد
ديري جديد
راجيا المساعدة


الساعة :
دعاء
عدد المساهمات : 9
نقاط : 19
التقيم : 22
تاريخ الميلاد : 13/08/1990
تاريخ التسجيل : 11/08/2012
العمر : 33

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Empty
مُساهمةموضوع: رد: مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية   مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالسبت أغسطس 11, 2012 1:35 am

الِسِلِامُ عِلِيَكمُ وًرٌحًمُة الِلِهَ وًبّرٌكاتَهَ

شَكرٌا لِك وًجٌزًاك الِلِهَ عِنًا كلِ خٌيَرٌ

لِمُا ابّدَعِتَ وًطَرٌحًتَ وًنًقّلِتَ رٌائعِ

وًبّارٌك الِلِهَ بّك وًجٌعِلِهَا فُيَ مُيَزًانً حًسِنًاتَك

فُائقّ الِمُوًدَة وًالِاحًتَرٌامُ

لِسِخٌصّك الِكرٌيَمُ

المصدر : منتديات دَيَرَ الُزِورَ: https://2et2.yoo7.com/t1361-topic#ixzz23CHn2ocs
الرجوع الى أعلى الصفحة اذهب الى الأسفل
حمدان
ديري مبدع
ديري مبدع
حمدان


الساعة :
دعاء
عدد المساهمات : 1104
نقاط : 2370
التقيم : 28
تاريخ التسجيل : 05/05/2012

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Empty
مُساهمةموضوع: رد: مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية   مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالأحد أغسطس 19, 2012 8:31 pm


مــوضــوع رآئـــع
رفع آلله قــدرگ في آلـدآرين
وأچــزلـ لگ آلعطـــآء
شگـرآً لطــرحگ آلمميّز
وإنتقــآئگ آلهـآدف
چعله آلمولى في موآزين حسنآتگ
پــــورگت چهـــودگ
الرجوع الى أعلى الصفحة اذهب الى الأسفل
https://2et2.yoo7.com/forum
 
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية
الرجوع الى أعلى الصفحة 
صفحة 1 من اصل 1
 مواضيع مماثلة
-
» مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الفارسية
» من عقائد الشيعة باللغة الفلبينية - التغالوغ
» أطفالنا وحب الإسلام

صلاحيات هذا المنتدى:لاتستطيع الرد على المواضيع في هذا المنتدى
منتدى دير الزور :: المنتدى الديني derezzor :: قسم التشريع السماوي-
انتقل الى:  

مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Button1-bm

RSS RSS 2.0 XML MAP HTML

جميع آلمشآركآت آلمكتوبهـ تعبّر عن وجهة نظر صآحبهآ ,, ولا تعبّر بأي شكلـ من آلأشكآل عن وجهة نظر المنتدى ~

مواضيع مماثلة
تسجيل صفحاتك المفضلة في مواقع خارجية
تسجيل صفحاتك المفضلة في مواقع خارجية reddit      

قم بحفض و مشاطرة الرابط منتدى دير الزور على موقع حفض الصفحات
اخر مواضيع المنتدى
<div style="background-color: none transparent;"><a href="http://www.rsspump.com/?web_widget/rss_ticker/news_widget" title="News Widget">News Widget</a></div>
أفضل 10 فاتحي مواضيع
ابن الفرات
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_rcap1مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Voting_barمختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_lcap 
حمدان
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_rcap1مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Voting_barمختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_lcap 
مهند الاحمد
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_rcap1مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Voting_barمختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_lcap 
ديري نشمي
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_rcap1مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Voting_barمختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_lcap 
الاسمر
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_rcap1مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Voting_barمختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_lcap 
ريم الساهر
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_rcap1مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Voting_barمختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_lcap 
نبض الأمل
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_rcap1مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Voting_barمختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_lcap 
الدير نت
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_rcap1مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Voting_barمختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_lcap 
ديرية حرة
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_rcap1مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Voting_barمختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_lcap 
العاشق لاحباب
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_rcap1مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Voting_barمختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Vote_lcap 
المواضيع الأخيرة
» دورة مهارات تقييم الاداء الوظيفي للمديرين والمشرفين
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالإثنين فبراير 03, 2020 12:32 pm من طرف Manal

» دورة التحليل الفنى لتداولات الأسهم
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالأربعاء يناير 22, 2020 11:48 am من طرف Manal

» التحليل. الاحصائى .للبوصات
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالثلاثاء يناير 21, 2020 11:53 am من طرف Manal

» دورة اساسيات الرقابة الصحية على الاغذية
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالإثنين يناير 20, 2020 9:28 am من طرف Manal

» تطبيق نظام haccp في إعداد وتصنيع وتداول الغذاء
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالأحد يناير 19, 2020 9:24 am من طرف Manal

» دورة ادارة مخاطر التأمين الصحي
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالخميس يناير 16, 2020 10:22 am من طرف Manal

» #دورة_ إدارة_الجودة_الشاملة_في_مجال_المشتريات_والمخازن
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالأربعاء يناير 15, 2020 8:39 am من طرف Manal

» التحليل .المالِى. spss
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالثلاثاء يناير 14, 2020 9:42 am من طرف Manal

» دورة. التحليل .المالِى
مختصر منهاج السنة لشيخ الإسلام ابن تيمية باللغة الهوساوية Icon_minitimeالأحد يناير 12, 2020 9:11 am من طرف Manal